New Post

ABUBUWA BAKWAI (7) ABIN KULA GA DAN'ADAM

1. Duniyar da za a barta, me ya kawo hadama? 2. Dukiyar da za a lissafa daya bayan daya, me ya kawo tarata? 3. Rayuwar da zata kare, ina wani farin ciki? 4. Yarintar da tsufa zai zo mzta, me ya kawo takama? 5. Ana sauraren mutuwa, ina wata walwala? 6. Jikin da zai zama gawa, me ya jawo dagawa? 7. Karshe dai makomarsa kabari, me zai sa alfahari? Wanda ya manta da wadannan a ina ya bar hankalinsa? Allah yasa mu dace, yayi mana kyakkaywan karshe. Ameen!

Friday, 12 July 2019

MEYE SANADI? 1

♡ *MEYE SANADI?* ♡            ♡♡♡♡♡♡               ♡♡♡♡                   1 ©Rabiatu sk msh      ®NWA WATTPAD; Rerbee'art_sk Wannan littafin nawa, ƙirƙirrare ne, banyi shi don cin zarafin wani ko wata ba, ina maraba da gyara a duk...

Popular Posts

 
]]>All content on thisblog are copyright protected and cannot be reproduced on other websites without permission.