♡MATATAH CE♡
♡♡♡♡♡♡
21-25
©Rabiatu sk msh
®NWA
Labari....Ilileee
www.babymsh.blogspot.com
Da gudunshi ya shiga ɗakin, harya kusan tuntuɓe, can ya hangota rakuɓe k'arshen katifa sai haɗa zufa take, ya haye inda take,
"Meya faru wai?"
Duk a tsorace take ta nuna mishi inda vibrating ɗin ke tahowa, lokacin an sake kira, wani abu ya tokare mishi zuciyah, bak'auyen mutum ma baiyi ba,
"Wayatah ce aka kira Saude, Mamana ce ke kira" yana niyyar mata kashedin idan ya ɗauka waya karta yi magana yaga ta duk'a duk taa tattara nutsuwarta wuri ɗaya,
"Mama ina wuni," sakin baki kawai yayi yana kallonta, ita a gaske gaishe da surukarta takeyi, "Zauna kinji, ina zuwa"
"Alwalan zanyo"
"tohm jeki dawo inanan ina jiranki" ta tashi ta fita, sannan ya kira Maman tashi,
Bayan ya jasu Sallahr, suka gama ya kwararo musu addu'o'i sosai suka shafa, sannan ya juyo ya fara mata tambayoyi akan addininta, ba laifi tasan wasu abubuwa, tunda tana ɗan zuwa makarantar Allo, in dake da gyara yaɗan gyara mata, sannan ya jawo musu ledar kaza,
"Nasan kinajin yunwa, taho kici"
"A'ah na k'oshi" duk da a ranta tana so, anma cikin zuciyarta tace 'taɓ! Wazaici maka kazar? Ay su hinde suna bani lbr indai naci kazar nan kaima saika rama,
Ya katse mata zancen zucinta da cewa "meyasa bazakici ba? Nasan dai bakici komi ba"
"Nifa na k'oshi dai" lallashinta ya shigayi yasan tanajin yunwa, anma ta nace bazataci ba, ya ɗebar mata farar tsoka, ya nufi bakinta dashi, ta duk'e, ya matsa gaf da inda take har tana jiyo numfashinshi. ta ɗan matsa shima ya k'ara matsawa,
"ka koma inda kake"
"Sai kince sannan"
"Nifa na k'oshi"
"Naji wannan ay baa abinci bane, ki buɗa bakinki" da taga dai baida niyyar matsawa, gashi duk yaa takura mata, ta buɗa bakin ya saka mata,
"Yauwah ko kefa, tohh saka hannu kici da kanki, ko ni zan baki" a kunyace ta saka hannu ta faraci, gabanta sai faɗuwa yake, don dai ba yanda zatayi ne, duk da harta manta rabon da taci nama, bataci da yawa ba ta tashi ta koma gefe,
"Barci?" ta ɗaga mishi kai, sannan tayi kwanciyarta k'asa, shima bai daɗe ba ya gama, ya fita ya wanko hannu sannan ya dawo ya kwanta,
"tashi ki dawonan Saude"
"A'ah, a gidanmu ma k'asa nake kwana"
"Tohh ai nan gidanki ne,"
"Nidai A'ah" ya gyara zama yana kallon ikon Allah,
"dawonan, ni sai in kwanta a k'asa"
"A'ah"
Bazai iya da rigimarta ba, ya tashi ya sungumeta ya ɗaura saman katifar, can jikin bango yanda bazata iya sauka ba,
"kiyi kwanciyarki, ba abinda zan miki" tayi shiru tana saurarenshi, duk taa takure wuri ɗaya, ya juya mata baya kawai,
Shi tun farko tausayin Saude ne ya sakashi aurenta, bawai don so ba, ko kuma don yana sha'awarta, to mezaiyi sha'awah ma a wurin er k'auye? Shi yarintarta ma yake gani, anma hakan data nuna ya sanyi shi tunanin tasan ALAK'Ar (Littafin ililee mai zuwa) dake tsakaninsu kenan? Bazai iya saita kanshi ba gaskiya, tunda dai taa zama halaliyarshi, kuma shi cikakken mutum ne mai lafiya,
"Saude" Yasseer ya kira sunanta, anma bata amsa ba, hakan ya tabbatar mishi da tayi barci, yasa hasken wayarshi ya hasketa, idanunta a rufe tana barcinta cikin kwanciyar hankali, ta baje saman katifa, ɗan zanin data ɗaura yayi gefe, rigarta taa ɗan yage (da yake tsaffin kayanta ne ta saka ba'a mata sabo ba), k'irjinta yaa ɗan fito, baisan sanda yakai hannunshi ba,
Da yake barcin yayi mata nisa, ji take kamar a mafarkine, sai shafata yake hankalinshi ya fara tafiya, ganin bata farka ba, ya sanya ya fara jagwalgwalata yanda yakeso,
Shesshek'ar kukanta ya fara jiyowa can k'asa, ya fara lalubar fuskarta yaji koda gaske kukan take, hawaye ya jiyo,
"In daina bakiso?" tayi shiru, jin babu amsa sai ci gaba da tayi da kukanta ya sakashi juyawa kawai ya k'yaleta,
"Kayi hak'uri akwai zafi ne"
Sai sannan ma hankalinshi yakai, yanda yake mata dolene ma zataji zafi, ya manta k'aramar yarinya ce
"Shikenan ki kwanta ki barcinki"
Ta k'ara murginawa can k'arshe, bata daɗewa ba wani barcin ya kwasheta, shikam dai kusan ido biyu ya kwana,
©Rabiatu sk msh
0 comments:
Post a Comment