♡MATATAH CE♡
♡♡♡♡♡♡
31-35
©Rabiatu sk msh
®NWA
Labari....Ilileee
www.babymsh.blogspot.com
Yasseer ya sake kallonta,
"Ki tashi ki dawonan, magana zamuyi" ta tashi a hankali kamar bataso, ta koma kusa dashi, zata zauna ya jawota ta faɗa jikinshi,
"tahonan mu kwanta kiyi barci kafin lokacin Sallah" shiru tayi tana lafewa jikinshi, "yau ranarki ce, babu inda zanje, don haka fira zamuyi,"
"kina zuwa makarantar Allo ba?" ta ɗaga kai,
"an taɓa faɗa muku hak'k'ok'in miji akan matarsa?" tayi shiru tana tunani,
"na manta, sai dai na mata akan mijinta"
"lallai k'anwata wannan son kai ne, shikenan ni kin manta da hakk'ina a kanki?" ta sunnar dakai jikinshi tana daria,
"koda yake, ba mantawa kikai ba, don a ɗan zaman da mukai dake, zan iya shaidarki a ko inane, kinamun biyayya sosae, kuma kina kyautatamun"
Shiru suka k'arayi yama rasa ta inda zai fara mata magana, sai dai kawai ya share,
"Meyasa bakiyi makarantar boko ba?"
"Daa inayi, baba Ado ne ya hana wai ina barin gwaggo da aiki, daman ba kullum nake zuwa ba"
"Aji nawa kika tsaya?"
"Na manta"
"Kinason karatun?"
"Da sauri ta ɗaga kai"
"Tohh shknan zanna koya miki," ta washe baki sai murna take sosai.
A gida ya yini ranar, bai fita ko ina ba, shinkafa da wake ta musu da rana, shi taa iya, kuma daman abincin dayafi so ne, har dare shi sukaci,
Da dare ma kamar jiya, yana fara taɓata ta saki kuka, haka ya hak'ura ya juya kawai yaci gaba da barcinsa,
Washe gari monday, ya shirya ya tafi wurin aiki, daga can gari ya wuce ya musu siyayyan kayan abincin da yasan su ta iya girkawa, dai dai k'arfinshi, da duk abinda yasan zata buk'ata, sai marece sosae ya dawo harta fara damuwa da rashin dawowarshi,
Tashi tayi tana mishi sannu da zuwa, ta duk'a har k'asa sannan ta mik'a hannu ta rage mishi kayan daya shigo dasu, sannan tabi bayanshi suka shiga ɗaki,
"Sannu da dawowa"
"yauwah Saude ya gidan?"
"Alhamdulillah, ya hanya?"
"lafiya lau, kin jini shiru, daga can gari na wuce"
"Buɗa ki gani kayan abincine, idan akwai abinda babu"
Tace "Angode Allah ya k'ara arzik'i"
"Ameen Saude, buɗa wannan ma kiga ko zasu miki" ta ansa tana kunce laidar.
Kayan sakawa ne a ciki anma na Gwanjo masu kyau, ta fara ɗagawa tana murna, rigunan duk masu kyau da buje shima dai dai ita, wani wando ta ɗaga shima mai kyau, ta ɗaga kai ta kalleshi cikin farin ciki suka haɗa ido, ya sakar mata k'ayataccen murmushinshi, ya ɗauka ma ko bazata iya sakawa ba, yace "Kinaso?"
Ta ɗaga kai duk tamafi murna dashi, "Eeh yayi iri ɗaya da wanda Hanne ta taɓa bani, Gwaggo bilki ta saidashi, amma wannan ma yafi kyau"
"Aikam ga wanda ya fishi kyau kin samu, zaki saka ko?"
Ta ɗaga kai tana daria,
"Yauwah anma nawa ne ni kaɗai, bazaki fita dashi ba"
"ni ay babu ma inda zanje"
"Yauwah k'anwata, yanzu maidasu a ledar, idan kin samu ruwa mai ɗan zafi ki jik'a kinji, kafin inje garinmu in sawo miki wasu, naga bakizo da kaya bane kuma dai bani da isassun kuɗin siya miki Sabbi"
"wannan ma sunyi, Allah ya k'ara buɗi,"
"Ameen" ta fara tattara kayan ta kwashe tayi waje dasu, nan take ta tafasa ruwa, saita sirkashi yayi ɗumi ta jik'asu da dare ta wanke, daman kala ɗaya ne jikinta tun wanda aka kaita dasu,
Harta kwanta tana mishi Godia, taji daɗin kayan sosae, shima kwanciyarshi kawai yayi, don baison ta mishi kukan data saba.
Bayan kwana biyu, suna zaune yana cin abincin rana bayan ya dawo daga wajen aiki, itama kuma tana can tana sharar tsakar gida, na uku kenan tayi sharar a ranar, k'wala mata kira yayi, da sauri ta taho, ta duk'a a gabanshi
"Yanzu muka gama magana da mamanah" ya ɗanyi shiru, itama tayi shiru tana saurarenshi ya k'arasa faɗi,
"Ina ganin wannan satin zanje gida, kinga wata na uku kenan da zuwa banje ba" tayi shiru duk fuskarta tayi alamun damuwa, a ranta tace 'kuma ko sati bakayi da aure ba zaka tafi ba', sai tunani dai take, duk zuciyarta bata mata daɗi ba,
"Kinyi shiru ko kar in tafi?"
"A'ah nina isa in hana ka"
Cikin sigar zolaya yace "in tafi kenan kin gaji da gani na?" ta ɗago tana daria.
"A'ah nifa ba haka nake nufi ba"
"Hakane mana, kullum dare ina takura miki" hannu ta saka tana rufe fuska, ta tashi zata fita,
"Ki dawo mana" ta dawo ta zauna ba tare data buɗa fuskar ba, ɗan matsawa yayi inda take, ya fara mata raɗa a kunne, nidai gani nake kawai tana daria kota ɗaga kai,
"yanzu tohh faɗamun abubuwan da kike buk'ata, kafin in tafi sai in siyo miki"
"Komai akwai"
"Kin tabbata?" ta ɗaga mishi kai,
"tohh shikenan ai zan gani da kaina" ta mik'e tayi waje, indai yananan bata cika son zama ɗakin ba,
Da dare suna kwance kamar yanda suka saba, kowanne ya kalli wuri daban, duk dare sai zuciyar Yasseer ta cika da haushi, daman haka masu auren sukeji? Auren er k'auye ma sai a hankali, shi kaɗai yake tunani yana can tsoki cikin zuci, duk da ba son Saude yake ba, tausayinta ne kawai ya sakashi aurenta, anma ai shi ba katako bane, kuma duk inda mace da namiji sun haɗu sai sunji wani abu a ransu, ballanta shi da take matarshi,
"Saude" ya kira sunanta, a hankali ta amsa,
"Ya maganarmu ta ɗazu?" tayi shiru babu amsa,
"Kina jina fa" gabanta sai faɗuwa yake tace "Duk sanda kakeso"
"Ko yanzu ma?"
"Banda yanzu"
"anjima kenan"
"A'ah ba yau ba"
"in hak'ura dai, jibi fa zan tafi" shiru tayi, shima sai bai k'ara mata magana ba, ya k'yaleta, duk da yau cikin buk'atarta yake sosae, anma baiso ya mata dole,
"Na yarda tohh"
"Da gaske?"
"eeh"
Tsabar farin ciki ɗaukota yayi ya ɗaura samanshi, ya fara haɗa bakinshi da nata don abunda yafiso kenan, shiyasa kullum yake nuna mata tsabtar baki, tsotsarshi yake kamar zai ciro mata harshe, yana shafa ko ina a jikinta, ita dai duk yanda yayi da ita bi take, tanajin yanayinda bata taɓaji ba,
Ji da tayi yaa sauka k'asa, batasan sanda ta saki kuka ba, ta rirrik'eshi, ya dakata kawai, duk da yanayin daya shiga.
Cikin wata irin murya tace "Kayi hak'uri don Allah na daina kukan, Allah bansan sanda yazomun ba"
"Tohh anma kiyi duk abunda nace kinji ko"
Tace "tohh" murya a shak'e,
Hakan kuwa ya k'ara rikitashi, shima lokacinshi na farko ne don haka baimasan yanda zai lallaɓata, yana jintama tana kukan da ihun, anma bai tsaya saurararta ba, har duka take kai mishi, iyayenta kam sunsha kira, harta da kawu Ado da Gwaggo bilki sunsha kira duk da tasan ko cutarwa ne bazasu kawo mata agaji ba, tsabar ruɗewa dai kawai.
Sai da hankalinshi ya fara dawowa ya kalla gefen da take, tana kwance ko motsi bata iya yi, a ruɗe ya fara jijjigata, ya ɗauka ko suma tayi, ta buɗa idanu dakyar tana kallonshi, hankalinshi ya tashi sosae, ya fita yama rasa yanda zaiyi mata, gashi a k'auyen babu asibiti,
©Rabiatu sk msh







0 comments:
Post a Comment