New Post

Sunday, 16 October 2016

ABDUL WAHAB 5

ABDUL WAHAB 5

©Rabiatu sk msh~
          ®NWA

Saida sukayi mai isarsu sannan daqyar fatyma ta iya cewa "wai don Allah yayanah idan daa Yaa raheem yaa qyaleka me zaka yi mata? Ta rufe bakinta tana dariya ganin irin kallon da yake ma raheem!

Yace "kacemin kawai zuwa kayi ka bata labari, kunma maidani wani abin daria! Raheem yace "A'ah Abokii kawai ni sai ynzu ma abn ke bani daria, ashe haka kake idan aka 'bata maka rai,!

Fatyma tace "Anma dai kyakkyawah ce ko? Raheem yace "taa had'u mana kinga kuwa irin kallon da yake mata? Fatyma tace "eeh gsky na yarda don yau duk tunaninta yake. Shidai jinsu kawai yake sai da yaji alamar tahowar sadeey sannan ya miqe da sauri ya nufi dakinshi, don taasan lokacin dawowarshi ynzu zatazo ta cikashi da surutu.

Raheem bai tafi ba suna tare da fatyma har magriba, sannan suka tafi masallaci shida abdul

Suna dawowah su sadeey harsun shrya ita da fatyma cikin shirin zuwa partyn, sunsha kyau sosae kamar wnda zasu gasar sarauniyar kyau, sadeey kam gaa kyau ga son gayu, ballantana fatyma data biyo yayanta fagen kyau!

Raheem yace "gaskiya kun had'e da yawa, anya kuwa duk wurinnan za'a samu wanda zai kaiku had'uwa? Kafin fatyma tayi magana sadeey taa rigata tace "dgsk yaa raheem? Gaskiya naji dadi sosae, inason na bada kala sosae a wurin, shyasa ma kaya kala d'aya zamu saka da yaa abdul! Tace "don Allah kuyi sauri ku shirya dare yayi mama tace bazamu je ba!

Raheem yace "tohm shknan, suka wuce d'akin abdul da yake raheem nada kaya a gidan, har zasu shige ta qwala mishi kira ya juyo, tace "kayanka nanan a saman gado naa fiddo maka! Girgiza kai kawai yayi ya wuce!

My facebook page: Rabiatu sk novels

Dedicated to Mr. Smiles😃

❤❤Rabiatu sk msh❤❤

Related Posts:

  • MAKASHINKA 29-30```MAKASHINKA...```           29-30 ©Rabiatu sk msh     A hanyarsu ta komawa gida, sadeey tayi shiru tana sauraren Shamsuddeen yana ƙara mata nasiha, ba … Read More
  • MAKASHINKA 23-24```MAKASHINKA...```            23-24 ©Rabiatu sk msh Ana tashi ckul, ta hangoshi yana jiranta, anma ta shareshi sai data ɓata mishi lokaci sosae, duk en makarantar a… Read More
  • MAKASHINKA 25-26```MAKASHINKA...```          25-26 ©Rabiatu sk msh Shamsuddeen zaune ya haɗe fuska wuri ɗaya, ranshi a ɓace yake kallon hafeez dake ta dariyarshi hankalinshi kwance … Read More
  • MAKASHINKA 27-28```MAKASHINKA...```           27-28 ©Rabiatu sk msh Zuwan yayanta ya hana shamsuddeen ya fara koya mata, duk inda zataje da yayanta take zuwa kullum suna tare, har ya gama wee… Read More
  • MAKASHINKA 31-32```MAKASHINKA...```            31-32 ©Rabiatu Sk Msh Shamsuddeen ganin yayi gudu mai nisa basu biyoshi ba ya sakashi tsayawa yana wasi-wasi, ihunta ya jiyo daga can nesa,… Read More

0 comments:

Post a Comment

Popular Posts