New Post

ABUBUWA BAKWAI (7) ABIN KULA GA DAN'ADAM

1. Duniyar da za a barta, me ya kawo hadama? 2. Dukiyar da za a lissafa daya bayan daya, me ya kawo tarata? 3. Rayuwar da zata kare, ina wani farin ciki? 4. Yarintar da tsufa zai zo mzta, me ya kawo takama? 5. Ana sauraren mutuwa, ina wata walwala? 6. Jikin da zai zama gawa, me ya jawo dagawa? 7. Karshe dai makomarsa kabari, me zai sa alfahari? Wanda ya manta da wadannan a ina ya bar hankalinsa? Allah yasa mu dace, yayi mana kyakkaywan karshe. Ameen!

KADA KA RAMA CUTA GA WANDA YA CUCEKA!

Kar kayi wani abu mummuna don ka cutama wani, amma idan wani ya munana maka, kai kayi hakuri. Zaka samu abu biyu sakamakon hakan; * Na farko zaka samu ladan hakuri a wurin Allah. * Sannan zaka samu kwarjini a wurin wanda ya cuta ta maka.

KADA KA BARI ZUCIYARKA TA ZALUNCEKA!

Kada ka sale zuciyarka ta zalunceka, tabbas zaluncin zuciya ga gangar jiki yake komawa, idan akayi wasa ya zamanto ya shafi rayuwa. Assasa bak'in tunani, yawan zargi da rashin tabbas akan wani aiki, zato, shakku ko kokwanto akan wani al'amari batare da tantance gaskiyarsa ba, shine zaluncinzuciya akan dan Adam. Maza ka hana zuciyarka don akwai hadurra dubu akan hakan.

MAHAKURCI MAWADACI

Tabbas ba kowane dandanon magani ne ke da dadi ba, amma babu shakka shine abu mafi dacewa ga dukkan mara lafiya. A lokuta da dama rayuwa takan dakeka da guduma ta jefaka acikin wani mawuyacin hali, kayi ta fama amma tayi maka tutsu. Amma idan kayi hakuri sannu ahankali zata kwaranye. Hakika ba duk abinda rai yake so yakan samu ba, amma bukata bata taba sauyawa ba kuma bata taba karewa ba. Don haka ka shirya bukatunka da kyau ka bisu daya bayan daya sannu a hankali, kayi gwa- gwarmaya, sannan kayi juriya. Tabbas mafarkinka zai zama gaskiya.

KO KA SAN?

Rayuwa bakin alqalami ce tana bukatar kaifi sannan tana son tsini. Kaifin don ka yanki magauta, tsinin kuwa don ka soki makiya. Haka zalika rayuwa kamar randar ruwan sanyi ce ta kasa tana bukatar tanaji da adani, kodn wata rana ka shayar da masoyanka. Da kyau ka lura da abu biyu a rayuwa; 1. Ka lura da mai zaginka mai aibantaka wata kila wata rana zai iya zama masoyinka mai yabonka 2. Ka lura da masoyinka na kusa mai yawan ambaton alkhairinka, wata kila wata rana zai iya zama makiyinka mai zaginka.

Monday, 31 October 2016

MARYAM KO MARYAMA 191-200

[15:32, 3/24/2016] Rerbee'art sk: 🌿MARYAM KO MARYAMA🌿
❣soyayyar whatsapp❣
@OHW
191-195
Ranar aka daura auren Maryama da Ahmad, tana zaune ta qura mishi ido ko qiftawa batayi tama rasa mezatayi, dass taji gabanta ya fadi yayi dai dai da bude idon Ahmad.
Da sauri ta tashi ta koma samn gadon da yake ta kamoshi hannunshi, shima qura matah ido yayi na wani lokaci sannan ya fara magana a hnkali muryarshi ke fita "naa rasaki Maryama, bazan iya rayuwah babu ke ba, i feel so lost without uh! I cant live lyk dis....don Allah Maryama ko bayan raina karki mntah dani kici gaba da yimun addu'ah! Share mishi hawaye tayi tace "ka daina damuwah Ahmad Maryama takace, bazaka rasa rayuwarka saboda soyayyatah ba, zamuyi rayuwah cikin farin ciki, a Ynzu hka Maryama ta xama takah!
Qoqarin tashi ya farayi cikin murna da farin ciki yace "dgsk kke Maryama? Ta daga mishi kai cikin jin dadi, kwantawah tayi a qirjinshi tana maida numfashi, shima ajiyar zuciyah yake saukewah!
Satinshi daya a asibiti tana jinyarshi ya warke sumul, sannan akasha shagalin biki aka kai Amarya gidanta!
Da dare bayan sunyi sallah kamar yadda manzon Allah (S.A.W)
ya koyar damu, sannan ya kamo hannunta ya zaunar da ita bakin gado! Ta saddar da kanta saboda wata irin kunyar Ahmad da takeji, sun riga sunci dinner damn, ya tashi ya kashe fitilar dakin ya barmusu mai qaramin haske!
Bai iya ce mata komi ba, sai dai ya jawotah ya rungume yana shafarta ta ko ina, tun bata maida mishi harta fara maida mishi martani, ba qaramin rikitashi tayi ba, (Abin sirri ne).
Wata sabuwar soyayyah ce ake tsakanin Maryama da Ahmad ji yakeyi da ita sosae ko kadan baison bacin ranta,
deen ma ya haqura ya mnta da dk wani Abu daya faru a baya ya rungumi matarshi Maryam kulawa ta musanman yake bata bata.
Bayan shekara hudu:
Maryama ce zaune a qayataccen falonta, hadaddiyar shugace a jikinta ba qaramin kyau tayi ba, kallo take cikin nishadi sai dai taji ya fado jikinta, wani farin yarone, kamanninta sak yadauko, dagoshi tayi tace "yadai yaronah? Cikin shagwaba yace "wadannan en matanne don muna game nace musu all gals are losers shne pa suka tararmun!
[16:07, 3/24/2016] Rerbee'art sk: 🌿MARYAM KO MARYAMA🌿
❣soyayyar whatsapp❣
@OHW
196-200
Dariah tayi ta shafi fuskarshi Tace " ka daina matah ba losers bne, yara matah darajah ne dasu, mazah bazasu taba iya rayuwah ba sai da matah, bbu macen data taba loosing a rayuwanta! Ya kama kunnenshi da hannu biyu yace "na daina momie, suma don sunga an haifemu rana daya dk sun raina ni"
Murmushi tayi ta shafi fuskarshi zatai magana wayarta ta fara ringing, daukah tayi ta kara a kunne "tace yadai masoyi? Yace "kizo ina jiranki ki qarasa shrya ni"
Miqewa tayi ta haye upstairs dakin Ahmad yana zaune gaban mirror Ta hade rai tace "shne zaka yi wankanka ba tare daka jira nazo nayi mka ba? Murmushi yayi yace "banaso ki batamin wannan kyakkyawar kwalliyar taki ne"
Cikin shagwaba tace "shknan ma har shirin na fasa"
Jawotah yayi ta fada jikinshi ya fara kissing dinta suna daria cikin nishadi tace "zaka makara wurin aikin ka pa, yana kallonta ido cikin ido Yace "ban damu ba masoyiyahtah indai ina tare dake!
Lumshe idon tayi ta bude tanajin wani farin ciki na cikar burinta,
tabbas mafarkinta ya zama gsky amma bada deen ba, wata irin soyayyar Ahmad ce ke kara ratsata"
TAMMAT BISSALAM
ALHAMDULILLAH
Ngde ma Allah daya bani ikon kammala littafin Maryam ko Maryama, Finally mafarkin Maryama ya zama gsky na auren Ahmad a cikin littafinnan" Allah yasa a zahirin ma ya kasance hakan...Allah ya bar So da qaunah tsakanin Maryama da Ahmad!!
SADAUKARWA
Donku na rubuta littafinnan Maryam gidado (ummeeterh) da kuma Maryama garba, wannan littafin sadaukarwa ne gareku
My lovly sisi Princess Amrah, uh mean alot 2 me, lyf wld be no fun wizout uh, lov uh alot
JINJINA
ga Aunty mermah (maman majeeda) nagode sosae Allah ya raya mana Dan mu
JINJINA 2
Ina yaba miki
Hauwa'uh sk msh, i couldnt imagine my life wizout uh sis, am so proud of uh...lov uh much
SAKON GAISUWA
Ina gaisheku
Zahra bb
Hannetah
Princess sadeeya
Jamila hassan
Hauwa'u
Meesha luv
Momiena (haleema)
Haneefah usman
Dakuma duk wasu masu suna Maryama, tare da masoya littafin Maryam ko Maryama..
Taka ta musanmance:
Mrs smiles 👍🏻
GAISUWA
Gaisuwah ga groups din
Online hausa writer's dakuma
Excellent writer's, saikuma
members na
Amrah and Rabiat novels
Meesha love novels
Fatima jah's novels
Hausa novel zallah
Dandalin hausa novels
Mu farka mata
Ki gyara kanki
Mata rahma
Mohabbatain novels
Hausa books📗📙📕
Hausa novel group
Da duk wanda bn lissafo ngde sosae
📚 LITTAFAN MARUBUCIYA.✍🏻
'Yar Autah
Princess amrah
Miye sanadi??
Mai farin jini
Maryam ko Maryama (soyayyar whatsapp)
Saimun hadu a sabon littafinah mai suna HAFSATUL-KIRAM
4 only comment en correctons
👇🏻
08032133670
Taku har kullum :-
Rabiatu sk msh
Lov yhu fans

MARYAM KO MARYAMA 191-100

[15:32, 3/24/2016] Rerbee'art sk: 🌿MARYAM KO MARYAMA🌿
❣soyayyar whatsapp❣
@OHW
191-195
Ranar aka daura auren Maryama da Ahmad, tana zaune ta qura mishi ido ko qiftawa batayi tama rasa mezatayi, dass taji gabanta ya fadi yayi dai dai da bude idon Ahmad.
Da sauri ta tashi ta koma samn gadon da yake ta kamoshi hannunshi, shima qura matah ido yayi na wani lokaci sannan ya fara magana a hnkali muryarshi ke fita "naa rasaki Maryama, bazan iya rayuwah babu ke ba, i feel so lost without uh! I cant live lyk dis....don Allah Maryama ko bayan raina karki mntah dani kici gaba da yimun addu'ah! Share mishi hawaye tayi tace "ka daina damuwah Ahmad Maryama takace, bazaka rasa rayuwarka saboda soyayyatah ba, zamuyi rayuwah cikin farin ciki, a Ynzu hka Maryama ta xama takah!
Qoqarin tashi ya farayi cikin murna da farin ciki yace "dgsk kke Maryama? Ta daga mishi kai cikin jin dadi, kwantawah tayi a qirjinshi tana maida numfashi, shima ajiyar zuciyah yake saukewah!
Satinshi daya a asibiti tana jinyarshi ya warke sumul, sannan akasha shagalin biki aka kai Amarya gidanta!
Da dare bayan sunyi sallah kamar yadda manzon Allah (S.A.W)
ya koyar damu, sannan ya kamo hannunta ya zaunar da ita bakin gado! Ta saddar da kanta saboda wata irin kunyar Ahmad da takeji, sun riga sunci dinner damn, ya tashi ya kashe fitilar dakin ya barmusu mai qaramin haske!
Bai iya ce mata komi ba, sai dai ya jawotah ya rungume yana shafarta ta ko ina, tun bata maida mishi harta fara maida mishi martani, ba qaramin rikitashi tayi ba, (Abin sirri ne).
Wata sabuwar soyayyah ce ake tsakanin Maryama da Ahmad ji yakeyi da ita sosae ko kadan baison bacin ranta,
deen ma ya haqura ya mnta da dk wani Abu daya faru a baya ya rungumi matarshi Maryam kulawa ta musanman yake bata bata.
Bayan shekara hudu:
Maryama ce zaune a qayataccen falonta, hadaddiyar shugace a jikinta ba qaramin kyau tayi ba, kallo take cikin nishadi sai dai taji ya fado jikinta, wani farin yarone, kamanninta sak yadauko, dagoshi tayi tace "yadai yaronah? Cikin shagwaba yace "wadannan en matanne don muna game nace musu all gals are losers shne pa suka tararmun!
[16:07, 3/24/2016] Rerbee'art sk: 🌿MARYAM KO MARYAMA🌿
❣soyayyar whatsapp❣
@OHW
196-200
Dariah tayi ta shafi fuskarshi Tace " ka daina matah ba losers bne, yara matah darajah ne dasu, mazah bazasu taba iya rayuwah ba sai da matah, bbu macen data taba loosing a rayuwanta! Ya kama kunnenshi da hannu biyu yace "na daina momie, suma don sunga an haifemu rana daya dk sun raina ni"
Murmushi tayi ta shafi fuskarshi zatai magana wayarta ta fara ringing, daukah tayi ta kara a kunne "tace yadai masoyi? Yace "kizo ina jiranki ki qarasa shrya ni"
Miqewa tayi ta haye upstairs dakin Ahmad yana zaune gaban mirror Ta hade rai tace "shne zaka yi wankanka ba tare daka jira nazo nayi mka ba? Murmushi yayi yace "banaso ki batamin wannan kyakkyawar kwalliyar taki ne"
Cikin shagwaba tace "shknan ma har shirin na fasa"
Jawotah yayi ta fada jikinshi ya fara kissing dinta suna daria cikin nishadi tace "zaka makara wurin aikin ka pa, yana kallonta ido cikin ido Yace "ban damu ba masoyiyahtah indai ina tare dake!
Lumshe idon tayi ta bude tanajin wani farin ciki na cikar burinta,
tabbas mafarkinta ya zama gsky amma bada deen ba, wata irin soyayyar Ahmad ce ke kara ratsata"
TAMMAT BISSALAM
ALHAMDULILLAH
Ngde ma Allah daya bani ikon kammala littafin Maryam ko Maryama, Finally mafarkin Maryama ya zama gsky na auren Ahmad a cikin littafinnan" Allah yasa a zahirin ma ya kasance hakan...Allah ya bar So da qaunah tsakanin Maryama da Ahmad!!
SADAUKARWA
Donku na rubuta littafinnan Maryam gidado (ummeeterh) da kuma Maryama garba, wannan littafin sadaukarwa ne gareku
My lovly sisi Princess Amrah, uh mean alot 2 me, lyf wld be no fun wizout uh, lov uh alot
JINJINA
ga Aunty mermah (maman majeeda) nagode sosae Allah ya raya mana Dan mu
JINJINA 2
Ina yaba miki
Hauwa'uh sk msh, i couldnt imagine my life wizout uh sis, am so proud of uh...lov uh much
SAKON GAISUWA
Ina gaisheku
Zahra bb
Hannetah
Princess sadeeya
Jamila hassan
Hauwa'u
Meesha luv
Momiena (haleema)
Haneefah usman
Dakuma duk wasu masu suna Maryama, tare da masoya littafin Maryam ko Maryama..
Taka ta musanmance:
Mrs smiles 👍🏻
GAISUWA
Gaisuwah ga groups din
Online hausa writer's dakuma
Excellent writer's, saikuma
members na
Amrah and Rabiat novels
Meesha love novels
Fatima jah's novels
Hausa novel zallah
Dandalin hausa novels
Mu farka mata
Ki gyara kanki
Mata rahma
Mohabbatain novels
Hausa books📗📙📕
Hausa novel group
Da duk wanda bn lissafo ngde sosae
📚 LITTAFAN MARUBUCIYA.✍🏻
'Yar Autah
Princess amrah
Miye sanadi??
Mai farin jini
Maryam ko Maryama (soyayyar whatsapp)
Saimun hadu a sabon littafinah mai suna HAFSATUL-KIRAM
4 only comment en correctons
👇🏻
08032133670
Taku har kullum :-
Rabiatu sk msh
Lov yhu fans

MARYAM KO MARYAMA 171-180

[17:49, 3/23/2016] Rerbee'art: 🌿MARYAM KO MARYAMA🌿
❣soyayyar whatsapp❣
@OHW
171-175
Da dare suna zaune suna fira da Maryam taaje yi mata sai da safe, Maryama tace "namcy kin wani shgo kin kwanta kizo muje falo muyi fira, tace "brni kawai takwarah wlhy dk yau kasala nakeji, kedai kije deen na jiranki! Riqe baki Maryama tayi dariar farin ciki da mamaki dk sukazo mata tace "namcy na kardai harmun samu baby? Zaaro ido tayi tace "rufamin asiri takwarah kwana nawa nayi a gdan mijin? Babu pa abnda ya shga tsakani nah dashi ko a ruwah zansha?
Maryama tsayawa tayi tana kallonta cike da mamaki, Maryam ta sadda kai lokacin taji kunyar abnda ta fada, Maryama ta dafa kafadarta tace "karki damu namcy har ynzu nice babbar qawarnan taki bzan taba daukarki a matsayin kishia ba, har yau baki da wnda zai taimaka wurin magance miki damuwarki, ki kwanta cikin farin ciki don Allah, saida safe! Murmushi maryam tayi tace "tohm namcynah!
Tana shga dakin fuskarta ba yabo ba fallasa anma daga gani cikin damuwah take, kamotah yayi ya rungume ta baya ya fara kissing din wuyanta, bata hanashi ba har tsayuwar ta fara gagarsu ya dauketa chak ya ajiye saman gado, bakinshi ya saka cikin nata yana shafo gashinta a hankali sai wani lumshe ido suke, ya saukar da hannunshi a baya yana shafata a hankali taji yana zagayowah da hannunshi, riqe hannun tayi tana qoqarin tashi ya riqeta idanunshi a lumshe cikin kasala Yace "miye hka Masoyiyah? Tace "barci, Yace "wanne barci ne daxai hanaki farantama masoyinki? Da iliminki pa Maryama! Batace komi ba ta tashi ta matsa daga inda yake tayi kwanciarta! Shma kwantawa yayi ya juya mata bata alamar yayi fushi.
Sai da 1week dinta guda ya qare babu abnda ya shga tsakaninta da deen, dk yanda yaso qiya mishi tayi yayi lallashin yayi fushin daga qarshe ce mishi tayi bzata taba yrda dashi ba sai yaa fara amsar Maryam a matsayin mata, tun daga lokacin ya daina matsa mata ya qyaleta kawai
Ranar daxai koma dakin Maryam grki na musanman sukayi dinner, bayan sun gamacin dinner suna zaune a dinning Maryama tace "nizan tafi in kwanta, Yace "ki zauna ina da magana daku, Yaa dade yana musu nasiha kafin Yace "kwana dai dayane zaku dingayi, ina fatan hkan Yaa muku! Maryama tace "Yaayi ranka shi dade, anma kafinnan naa baku sati daya, kusha amarci! Bude baki yayi zaiyi mgn, Maryama bata jira abnda zaice ba ta shgewarta daki!
Tashi yayi ya fasa cin abncin yayi shgewarshi dakinshi, Maryam ta dafe kanta ta duqe taci gaba da kuka, tana shawarar ta qyaleshi tayi tafiyarta daki ko taje ta qara bashi haquri??
Rabiatu sk mashi
[19:04, 3/23/2016] Rerbee'art: 🌿MARYAM KO MARYAMA🌿
❣soyayyar whatsapp❣
@OHW
176-180
Miqewa tayi cikin rashin kuzari ta nufi dakin nashi, a hankali ta tura kofar ta shga yana kwance ya daga kanshi sama, a hankali ta qarasa inda yake ta tsuguna bakin gadon cikin raunanniyar murya ta fara bashi haquri.
Juyawa yayi ya shareta ta duqar da kanta ta shga rai rai wani sabon kukan, tausayi ta bashi sosae kukan yake ratsa mishi zuciah, filo ya dauka na nufin fita yana tsaye ta fada qirjinshi yana ci gaba da kuka, kasa daurewa yayi ya fara shafa bayanta yana lallashi, itama narkewa ta qarayi dk taa wani rikitashi, a haka lbr ya canja tsakanin Maryam da deen ba qaramin wahala tasha a hannunshi ba, daqyar ya samu barci ya dauketah!
Washe gari Maryama ita tayi musu break fast, daurewa kawai take saboda wani irin kishi dake kamata saboda lura da tayi da abnda ya faru, Maryam kuma sai daurewa take don kar Maryama ta gane, deen kuwa fuskarnan tashi sharr dga gani yana cikin farin ciki!
Suna zaune a dinning suna fira Maryama cin abnci take kawai, anma zuciarta dk baa dadi! Kirane ya shgo a wayar deen ya fiddota yana kallon Maryama, Yace "Abokinki ne, gsky bni da krki da bni kiranshi mu gaisa, Maryama tayi murmushi kawai, Ya dauka wayan, nan taga yanayinshi yaa fara canzawa, miqewa yayi yana kiran Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un tun yaushe?? Itama miqewa tayi tana kallonshi cikin firgici tace meke damun Ahmad din?? Yace "wai pa yana kwance asibiti bai lpy fiye da sati daya! Tsayawa tayi tana kallonshi hankalinta a tashe, Yace "kije ki dauko mayafi muje asibitin, Maryam ma ta nufi daki yace "keda baki lpy ina zakije?? Komawa tayi ta zauna sbd yanda takejin jikin nata kamar iska xai dauketa!!
Suna isa asibitin dakin da Ahmad yake cike da en uwanshi, kowannensu cikin damuwah wasu ma na sharar hawaye, da sauri ta qarasa inda yake idanunshi a rufe yaayi muguwar rama, wata daga cikinsu en uwanshi tace "wannan wane irin cuta ce? Rashin lpyr taashi ta yau taafi ta kullum, mutum daya bude ido saiya qara suma?
Maryama na duqe inda yake hawaye na zuba a idanunta tace "don Allah ka farka Aboki karka tafi ka barmu, danginka na cikin damuwah kowah burinshi yaga kaa tashi, don Allah karka tafi ka barmu Aboki, kukane ya qwace matah ta duqe taci gaba da kukanta
Hawayenta ne ya sauka kan goshinshi a hankali ya fara qoqarin bude ido, a kanta ya sauke idanunshi yana ganinta ya gama hannunta ya riqe tsam yana cewa "don Allah Maryama ki tsaya karki gujeni, bzan taba iya rayuwah babu ke ba, ki zauna tare dani karki qaramin nisa! Sai kuma ya koma ya qara lumshe ido!
Da sauri en uwanshi suka fita kiran likita, Yaa dade yana mishi aune-aune sannan ya dago kai yace "shocked ne ya samu, akwai abnda yakeso! Idan har bai samu ba zai ita mutuwa cikin 48hrs!
Cikin zafin rai deen ya Matso inda Maryama take yaja hannunta tana ciccijewa, Yana fadin bzan tana yrda a rabani dake ba Maryama, Maryam taa rabamu a baya anma bzan taba haqura dake a ynzu in barma wani ba!!
Godia da fatan Alkhairi ga dukkan Masoyan Maryam da Maryama...lov uh oll
Rabiatu sk msh
May

MARYAM KO MARYAMA 156-170

[10:00, 3/22/2016] Rerbee'art: [09:42, 3/22/2016] Rerbee'art: 🌿MARYAM KO MARYAMA🌿
❣soyayyar whatsapp❣
@OHW
156-160
Sunzo shiga dakin maryam, caraf Maryama ta ji deen ya qanqame hannun ta juya suka tsaya cak suna kallon juna, Tana mshi kallo mai alamar tmby, Shi kuma ya langabe kai kamar qaramin yaro Yana riqe da hannun ta Yace "Masoyiyah mu je daki zamu yi mgn plz, ya qara shagwabe fuska kamn wani bby, ta langabe kai tace "Tohm anma minti biyu na bka na Maryam da Maryama, Da fuskar tausayi yace" hmm Maryam ko Maryama dai? Tace "me kace? Yaja hannunta kawai suka koma inda suka fito
Yana riqe da hannunta yana murzawa Yace "kinqi bni dama muyi magana Maryama tun kafin aurenmu, kinsan naji ciwo kuwa da muka gano gsky anma kika qi amincewa da aurenah? Cikin son abar xancen tace "nipa kana tsaidani na qagara inje inga namcyna ta fada a shagwabe
Daure fuska yayi yace "kibar maganar matanar bniso! Tace "Wace matar kake mgn? Yace "waccan mana, cikin qura mishi ido tace "Ka fada kan ka tsaye kawai kace da namcyna kake, kaa mnta alqawarin mu ko?
Yace "bn mnta b Masoyiyah, sakinta ne kawai bzanyi ba anma bzan taba bata farin ciki ba, deen naki ne ke kadai bn taba tunanin auren Matah biyu b, anma dk taa canjamun tsari, Allah bzan boye miki ba Masoyiyah ko kadan bzan iya wanke haushnta a raina ba! Sauke ajiyar zuciah tayi tace "zanji da wannan taso mu tafi!
Ganin su kawai maryam ta yi sun shigo, deen sai wani daure fuska ake bbu wani annuri, Maryama ta qarasa ta zauna kusa da maryam da ke shararar hawaye ta kamo hannuwan ta duka biyun tace "me ne na kuka namcy bakya so da mukai aure da deen ko? Da saurin ta ta gitgiza kai tace "a'ah wlh, ta qanqame hannun Maryama tace "Bn san ta ina zn fara baki hqr bne namcy bn san ya zama na a gida daya da ke a matsayin kishiya zai ksnce ba, kaico na da wannan cin amana danayi miki,
Hannu tasa tana share hawayen Maryam tace "wannan yaa riga yaa wuce namcy, ni bzan taba kallonki a matsayin kishia ba, Ki yarda da ni bana ganin laifin ki ko daya a kan Abunda Allah ne ya hukunta faruwar sa, idan ma da mai laifi a nan to kuwa ba zai wuce ni ba da har na amince na auri mijin namcy na! Ji tayi shams yaaja wani uban tsoki, Maryama ta juyo tana kallon shi cikin fuskar tausayi tana langabe kai, ta juya taci gaba da goge ma Maryam hawaye!
Juyawa deen yayi ya fita kawai, bataji dadi ba ta juya tana kallon Maryam, maryam tace "sai da safe Amarya, asubah ta gari, girgiza kai tayi cikin damuwa sannan ta shafi fuskar maryam ta juya ta tafi!!
Rabiatu sk msh
[14:12, 3/22/2016] Rerbee'art: 🌿MARYAM KO MARYAMA🌿
❣soyayyar whatsapp❣
@OHW
161-165
Maryama naa shga daki taga deen na fitowa dga toilet yaa dauro alwalah, Yace "kije kiyi alwalah ina jiranki, ta daga mishi kai ta nufi toilet, dk da taaso ta qara mishi magana kan Maryam don sosae take bata tausayi.
Bayan sun qare sallar sun dade yana kwararo musu addu'o'i sannan suka shafa, Ya kalleta Yace "bnsan ynda rayuwatah zata kasance ba idan bmu tare, Murmushinki yanayin kallon da kkemin yana qaramin sonki, i dnt want to even imagine a single moment wizout uh, ina sonki Maryama! Murmushi tayi tace "nima ina sonka Masoyi!
Tashi tayi ya kamo hannunta Yace "nasan kin gaji da yawah ga hidimar biki bzata brki kici abnci ba, ki zauna zan fara aikina na ciyar dake, shagwabe fuska tayi tace "nidai na qoshi! Yace "aikam dura mikishi zanyi ynzunnan! Don Alqawari nayi bzan taba barinki da yunwah ba kinga ko bzan karya ba dga yau, murmushi tayi ta juyo ta zauna qasa suna fuskantar juna! Shi da kanshi ya ciyar da ita sukaci suka qoshi sannan suka tafi suka kwantah!
Can qarshen gado ta kwanta bayan sun kashe fitila, ya matso inda take ya juyotah suna fuskantar juna, qanqameta yayi a qirjinshi har saida tayi er qara, ya sanya harshenshi cikin bakinta ya kamo harshenta yana tsotsa kamar mai shrn cireshi, sun dade yana kissing dinta ji tayi yaa fara shafata tako ina ta riqe hannunshi, a hankali cikin kasalalliyar murya Yace "yadai? Ta kwanar da kanta a qirjinshi tace "barci Masoyi! Ya qara qanqameta yace "ki kwanta kiyi barcinki Masoyiyah!
Haka sukayi barcinsu kowanne zuciarshi cike da farin ciki, deen na qarajin soyayyar Maryama sosae yanajin kamar ya maidata jikinshi su zama Abu daya!
Maryam kuwah bayan fitarsu taa dade tana kuka kafin barci marar dadi ya dauketa, soyayyar deen ke qara shgarta ga wata irin tsanarta da take hangowah a idanunshi, ji take daman zata iya haqura dashi ta barshi suyi rayuwar farin cikinsu shida Maryama, tasan ba qaramin takura musu take ba!!
Rabiatu sk msh
[20:38, 3/22/2016] Rerbee'art: 🌿MARYAM KO MARYAMA🌿
❣soyayyar whatsapp❣
@OHW
166-170
Washe gari wurin 8 Maryama ta farka bayan sunyi sallah sun koma, a hankali ta zame jikinta dga nashi ta tashi zaune ta qura mishi ido, wani irin sonshi ne ke qara shgarta lumshe ido tayi ta bude tana qara godema Allah daya bata deen a matsayin mijintah!
Miqewa tayi zata fita taji yaa ruqo hannunta, ta kwanto kan gadon suna fuskantar juna, Yace "ina zaki tafi ki brni Masoyiyah? Tace "kai dai kayi brcinki, wai ma yaushe ka tashi?? Yace "tun lokacin da kka fara kallonah! Hannu ta saka ta rufe fuska, tace "ka koma brcnka na gama! Dayan hannun nata ya kamo yana murzawa Yace "bn yrda ba, babu inda zaki tafi ki barni! Babu yanda zatayi ta koma ta kwanta sukaci gaba da brcnsu basu suka farka ba sai 11.
Ta gama shryawa cikin doguwar riga, suna tsaye da deen ya kaasa dauke idanunshi a kanta sukaji ana knockn, deen ya wani hada rai batace mishi komi ba ta qarasa ta bude qofar, Maryam ce Tace "na jiku shru ne Amarya ko bakujin yunwa ne? Murmushi tayi tace "Ynxu muke shrin fitowa da fatan kin tashi lapia, tace "lpylau Amarya! Harararta tayi cikin wasa tace "su namcy an zama uwargida, itama murmushin tayi da bai iya boye damuwarta ba ta juya ta tafi tana cewa saikun fito!
Deen ya jawota ya rungume ta baya ya dora kanshi samn wuyanta yana shaqar qamshinta muryarshi a marairaice yace "wannan matar ko ina ruwanta da tashnmu barci harda wani zuwa dan shisshigi, dago da kanta tayi tana kallonshi tace "bnfason hka deen, wanda ke sonka yaa gama mka komai a rayuwah, namcyna pa taa riga taa bka haquri, don Allah ka mnta da Abnda ya faru ka bmu damar da zamu baka farin ciki sosae nida namcyna
Taabe baki yayi alamar maganganun basu shigeshi ba, ta girgiza kai kawai tace "muje muyi break fast, Maryam na zaune naa jiransu ta taimaka mata suka zuzzuba sannan suka zauna suka faraci, deen sai satar kallonta yake har taji kunyar Maryam
Sai lokacin ta fara tunanin anya kuwa bata zaqe da yawa ba? Bai kamata ace tun ynxu taa safko taa nuna ma deen soyayyah ba! Wata zuciar tace "soyayyar da kkema deen tafi qarfin ki barma zuciarki, dafe kanta tayi saboda taa rasa tunanin da zatayi!Deen ne ya zunguretah da qafa ta dago tana murmushi taci gaba da cin abncin
Tare suka shga kitchen da Maryam da rana dk da taaso hanata anma ta dage dole sai da sukayi grki tare suna ta firarsu kaman ynda suka saba, dk da Maryam na kunyar Maryama har lokacin, itakam nuna mata take komi yaa wuce tana taso ta tambyeta yanayin zamnsu da deen anma taa rasa ta inda zata fara.
Rabiatu sk msh

MARYAM KO MARYAMA 156-170

[10:00, 3/22/2016] Rerbee'art: [09:42, 3/22/2016] Rerbee'art: 🌿MARYAM KO MARYAMA🌿
❣soyayyar whatsapp❣
@OHW
156-160
Sunzo shiga dakin maryam, caraf Maryama ta ji deen ya qanqame hannun ta juya suka tsaya cak suna kallon juna, Tana mshi kallo mai alamar tmby, Shi kuma ya langabe kai kamar qaramin yaro Yana riqe da hannun ta Yace "Masoyiyah mu je daki zamu yi mgn plz, ya qara shagwabe fuska kamn wani bby, ta langabe kai tace "Tohm anma minti biyu na bka na Maryam da Maryama, Da fuskar tausayi yace" hmm Maryam ko Maryama dai? Tace "me kace? Yaja hannunta kawai suka koma inda suka fito
Yana riqe da hannunta yana murzawa Yace "kinqi bni dama muyi magana Maryama tun kafin aurenmu, kinsan naji ciwo kuwa da muka gano gsky anma kika qi amincewa da aurenah? Cikin son abar xancen tace "nipa kana tsaidani na qagara inje inga namcyna ta fada a shagwabe
Daure fuska yayi yace "kibar maganar matanar bniso! Tace "Wace matar kake mgn? Yace "waccan mana, cikin qura mishi ido tace "Ka fada kan ka tsaye kawai kace da namcyna kake, kaa mnta alqawarin mu ko?
Yace "bn mnta b Masoyiyah, sakinta ne kawai bzanyi ba anma bzan taba bata farin ciki ba, deen naki ne ke kadai bn taba tunanin auren Matah biyu b, anma dk taa canjamun tsari, Allah bzan boye miki ba Masoyiyah ko kadan bzan iya wanke haushnta a raina ba! Sauke ajiyar zuciah tayi tace "zanji da wannan taso mu tafi!
Ganin su kawai maryam ta yi sun shigo, deen sai wani daure fuska ake bbu wani annuri, Maryama ta qarasa ta zauna kusa da maryam da ke shararar hawaye ta kamo hannuwan ta duka biyun tace "me ne na kuka namcy bakya so da mukai aure da deen ko? Da saurin ta ta gitgiza kai tace "a'ah wlh, ta qanqame hannun Maryama tace "Bn san ta ina zn fara baki hqr bne namcy bn san ya zama na a gida daya da ke a matsayin kishiya zai ksnce ba, kaico na da wannan cin amana danayi miki,
Hannu tasa tana share hawayen Maryam tace "wannan yaa riga yaa wuce namcy, ni bzan taba kallonki a matsayin kishia ba, Ki yarda da ni bana ganin laifin ki ko daya a kan Abunda Allah ne ya hukunta faruwar sa, idan ma da mai laifi a nan to kuwa ba zai wuce ni ba da har na amince na auri mijin namcy na! Ji tayi shams yaaja wani uban tsoki, Maryama ta juyo tana kallon shi cikin fuskar tausayi tana langabe kai, ta juya taci gaba da goge ma Maryam hawaye!
Juyawa deen yayi ya fita kawai, bataji dadi ba ta juya tana kallon Maryam, maryam tace "sai da safe Amarya, asubah ta gari, girgiza kai tayi cikin damuwa sannan ta shafi fuskar maryam ta juya ta tafi!!
Rabiatu sk msh
[14:12, 3/22/2016] Rerbee'art: 🌿MARYAM KO MARYAMA🌿
❣soyayyar whatsapp❣
@OHW
161-165
Maryama naa shga daki taga deen na fitowa dga toilet yaa dauro alwalah, Yace "kije kiyi alwalah ina jiranki, ta daga mishi kai ta nufi toilet, dk da taaso ta qara mishi magana kan Maryam don sosae take bata tausayi.
Bayan sun qare sallar sun dade yana kwararo musu addu'o'i sannan suka shafa, Ya kalleta Yace "bnsan ynda rayuwatah zata kasance ba idan bmu tare, Murmushinki yanayin kallon da kkemin yana qaramin sonki, i dnt want to even imagine a single moment wizout uh, ina sonki Maryama! Murmushi tayi tace "nima ina sonka Masoyi!
Tashi tayi ya kamo hannunta Yace "nasan kin gaji da yawah ga hidimar biki bzata brki kici abnci ba, ki zauna zan fara aikina na ciyar dake, shagwabe fuska tayi tace "nidai na qoshi! Yace "aikam dura mikishi zanyi ynzunnan! Don Alqawari nayi bzan taba barinki da yunwah ba kinga ko bzan karya ba dga yau, murmushi tayi ta juyo ta zauna qasa suna fuskantar juna! Shi da kanshi ya ciyar da ita sukaci suka qoshi sannan suka tafi suka kwantah!
Can qarshen gado ta kwanta bayan sun kashe fitila, ya matso inda take ya juyotah suna fuskantar juna, qanqameta yayi a qirjinshi har saida tayi er qara, ya sanya harshenshi cikin bakinta ya kamo harshenta yana tsotsa kamar mai shrn cireshi, sun dade yana kissing dinta ji tayi yaa fara shafata tako ina ta riqe hannunshi, a hankali cikin kasalalliyar murya Yace "yadai? Ta kwanar da kanta a qirjinshi tace "barci Masoyi! Ya qara qanqameta yace "ki kwanta kiyi barcinki Masoyiyah!
Haka sukayi barcinsu kowanne zuciarshi cike da farin ciki, deen na qarajin soyayyar Maryama sosae yanajin kamar ya maidata jikinshi su zama Abu daya!
Maryam kuwah bayan fitarsu taa dade tana kuka kafin barci marar dadi ya dauketa, soyayyar deen ke qara shgarta ga wata irin tsanarta da take hangowah a idanunshi, ji take daman zata iya haqura dashi ta barshi suyi rayuwar farin cikinsu shida Maryama, tasan ba qaramin takura musu take ba!!
Rabiatu sk msh
[20:38, 3/22/2016] Rerbee'art: 🌿MARYAM KO MARYAMA🌿
❣soyayyar whatsapp❣
@OHW
166-170
Washe gari wurin 8 Maryama ta farka bayan sunyi sallah sun koma, a hankali ta zame jikinta dga nashi ta tashi zaune ta qura mishi ido, wani irin sonshi ne ke qara shgarta lumshe ido tayi ta bude tana qara godema Allah daya bata deen a matsayin mijintah!
Miqewa tayi zata fita taji yaa ruqo hannunta, ta kwanto kan gadon suna fuskantar juna, Yace "ina zaki tafi ki brni Masoyiyah? Tace "kai dai kayi brcinki, wai ma yaushe ka tashi?? Yace "tun lokacin da kka fara kallonah! Hannu ta saka ta rufe fuska, tace "ka koma brcnka na gama! Dayan hannun nata ya kamo yana murzawa Yace "bn yrda ba, babu inda zaki tafi ki barni! Babu yanda zatayi ta koma ta kwanta sukaci gaba da brcnsu basu suka farka ba sai 11.
Ta gama shryawa cikin doguwar riga, suna tsaye da deen ya kaasa dauke idanunshi a kanta sukaji ana knockn, deen ya wani hada rai batace mishi komi ba ta qarasa ta bude qofar, Maryam ce Tace "na jiku shru ne Amarya ko bakujin yunwa ne? Murmushi tayi tace "Ynxu muke shrin fitowa da fatan kin tashi lapia, tace "lpylau Amarya! Harararta tayi cikin wasa tace "su namcy an zama uwargida, itama murmushin tayi da bai iya boye damuwarta ba ta juya ta tafi tana cewa saikun fito!
Deen ya jawota ya rungume ta baya ya dora kanshi samn wuyanta yana shaqar qamshinta muryarshi a marairaice yace "wannan matar ko ina ruwanta da tashnmu barci harda wani zuwa dan shisshigi, dago da kanta tayi tana kallonshi tace "bnfason hka deen, wanda ke sonka yaa gama mka komai a rayuwah, namcyna pa taa riga taa bka haquri, don Allah ka mnta da Abnda ya faru ka bmu damar da zamu baka farin ciki sosae nida namcyna
Taabe baki yayi alamar maganganun basu shigeshi ba, ta girgiza kai kawai tace "muje muyi break fast, Maryam na zaune naa jiransu ta taimaka mata suka zuzzuba sannan suka zauna suka faraci, deen sai satar kallonta yake har taji kunyar Maryam
Sai lokacin ta fara tunanin anya kuwa bata zaqe da yawa ba? Bai kamata ace tun ynxu taa safko taa nuna ma deen soyayyah ba! Wata zuciar tace "soyayyar da kkema deen tafi qarfin ki barma zuciarki, dafe kanta tayi saboda taa rasa tunanin da zatayi!Deen ne ya zunguretah da qafa ta dago tana murmushi taci gaba da cin abncin
Tare suka shga kitchen da Maryam da rana dk da taaso hanata anma ta dage dole sai da sukayi grki tare suna ta firarsu kaman ynda suka saba, dk da Maryam na kunyar Maryama har lokacin, itakam nuna mata take komi yaa wuce tana taso ta tambyeta yanayin zamnsu da deen anma taa rasa ta inda zata fara.
Rabiatu sk msh

MARYAM KO MARYAMA 141-155

[10:05, 3/20/2016] Rerbee'art: 🌿MARYAM KO MARYAMA🌿
❣soyayyar whatsapp❣
@OHW
141-145
Washe gari wurin azahar maryama kwance tana tunanin Ahmad, Yaro ya shgo yace wai ana sallama da Maryama, gwaggo tace "gatanan zuwa! Maryama ta zari mayafi ta fita tana tunanin waye zaizo wurinta da tsakar rana hka, ita ko fira ma bata tabayi b a qauyensu
Ahmad ta hango jingine a motarshi, fuskarshi cikin da annuri yasha kyau! Mamaki ne ya kamata tohm ya akai ahmad yaxo gdan guggo? Wani ya fada mishi garin da take?? Cikin kame kame tace "Aboki kaine? Gsky naayi mamaki?? Waya maka kwatancen nan? Wani yace mka nan garin nake? Yace "wannan tambyar dk ni kadai kamar bakiyi farin ciki da gani na ba? Kin kama waya kin kashe Abokiyah kuma kinsan babu wanda yasan inda kke? Driver na dana taba sanyawa ya kaiki gida shiyaimin kwatancen nan Yace ko bn sameki ba za'a fadamin inda kke! Tace "tohm sannu da zuwa abokii gsky naaji dadin ganinka, nan gdan kakatah ne! Yace "tohm mu shga in gaidata Abokiyah don zuwa nayi in tafi dake Maryam bata lpy sosae! Da hanzari ta kalleshi tace "ya salam meya sameta? Yace "babu lokacin bayani kedai ki musu bayani mu tafi!!
Cikin hanzari ta shrya bayan taayima guggo bayani, Gwaggo tace "suma sunanan tafe tunda dama basu zo biki ba!!
Basu suka isa katsina ba sai ana sallar isha'i, basu zarce ko ina ba sai gdan Maryam cikin saurinta ta fito yana gama parking ta ruga cikin gdan saboda yanda ta qagara taga Maryam, tsayawa tayi hango Maryam da tayi durqushe kusa da deen da yake kwance dk yaayi zuru-zuru saboda wahalar ciwo! Ga en uwanshi dana Maryam zazzaune!
Maryam tasowah tayi tana kuka ta fada jikin Maryama tana cewa ki yafemin namcy tabbas bn cancanci zama qawa a wurinki b, na zama maci amana muguwah mai raba masoyah! Maryama tace "bngane ba meke faruwah takwarah? Cikin kukah Maryam tace shams dinnan da kke kalla a matsayin mijina, deen dinki ne, ta basu lbrn dk Abnda tayi!! Cikin hawaye ta qarasa
Maryama kasa cewa komi tayi, sai hawayen da takeyi, deen kuma Maryam yake kallo cike da tsana dajin haushi, momie kuwah tashi tayi ta qarasa inda Maryam take ta rufeta da duka tana cewa "tarbiyyar da mukai miki knan Maryam?? Maryama na zaune dake da zuciah daya sakayyar da zaki mata knan? Deen ta kallah tace "ka saketa kawai babu amfanin zama da munafukar yarinyar nan! Sadda kai yayi cike da alkunya dk da damn shima abnda yake niyyaryi knan! Daddyn deen ne Yace "A'ah hajia wannan ba shne mafita ba!
Ahmad ne ya qarasa inda Maryama take tsaya hawaye na sharara a fuskarta bata ce koma ba, Yace "tunda nake Maryama bn taba yrda da soyayyar gsky ba sai yau, tabbas deen Masoyinki ne na gsky, Soyayyarku hadine dga Allah babu wanda ya isa ya rabaku, juyawa tayi tana kallonshi cikin ido tace "Ahmad ba maganar wani ya fiso ake ba, cancanta zaka duba, na yrda shams shne deen dina anma kuma mijin Maryam ne! Taya kake tunanin zan zauna da Maryam a matsayin kishia? Momien Maryam ce tace "bzaki zauna da ita ba, dole ne ya saketa ta gane kuren da tayi!
Girgiza kai Maryama tayi tace "nipa momie na riga dana haqura da deen, ta kalli Ahmad tace "meka dauki zuciah ne? Zuciah ba Abune da za'a dinga cnja ma tunani da ra'ayi ba dk sanda akaso, jiya na amince da aurenka Yau kuma kana kallon idonah kacemin in amince da auren deen?
Rabiatu sk msh
[12:53, 3/20/2016] Rerbee'art: 🌿MARYAM KO MARYAMA🌿
❣soyayyar whatsapp❣
@OHW
146-150
Deen ne ya dafe qirjinshi kamar wanda ake tsira ma wani Abu, sauke ajiyar zuciah tayi a ranta tace "lallai wannan mutumin zaiyi kyau da Acting, dk da sosae ya bata tausayi kuma soyayyarshi ta dawo mata sabuwa fill Yace "ina sonki Maryama, ke kanki kinsan hkan tun kafin in ganki insan ynda kke, shin bzaki duba grman wannan soyayyar ba ki amince da aurenah? Maryam tace "idan har bzaki amince da auren deen ba zan dauka baki yafemin bne Maryama akwai daukar da kkamun a zuciah! Soyayyar deen ce data shgeni lokaci daya ta sanyani aikata hakan, don Allah ki yafemin Maryama! Momie tace "muma bzamu taba yafe miki ba indai Maryama bata amince da auren deen ba! Cikin tashin hankali Maryama ta kalli momie, tace "mun gama yanke maganarmu suka tashi zasu tafi, Maryama tace "don Allah momie karkuyi fushi da maryam na amince zan auri deen, nan da nan fuskar kowah ta koma cikin farin ciki
Tace "anma da sharadin bzai saki Maryam ba, kuma bzai taba nuna bnbnci a tsakaninmu ba! Maryam tayimin halaccin da bzan mnta a rayuwatah ba, batasan asalinah b batasan inda na fito ba ta daukeni na zaunah a gdansu harna qare karatunah, rabuwatah da deen harda kuskurenah, nan take ta basu labarin qarairayin data dinga shryawah! Tace "nayi hkane sbd rayuwar makarnta kowah yafiso yayi hulda da dan mai kudi, kuma bn dauka alaqarmu zatayi nisan hka ba, anma ku yafemun don Allah! Maryam tayi hkane don tanason deen, ko kadan bnji haushi a raiba ba don Allah momie ku yafe matah
Momien deen tace "gsky naayi sa'a da samun suruka mai kyakkyawar zuciah kamar maryama, Allah yai miki Albarka ya baku zamn lpy! Momien Maryam tace "kin gani ba? Dk abnda kkaima maryama anma ita take nema miki yafiya? Kiyi qoqarin koyan halayya mai kyau wurinta, Allah yai miki albarka Maryama, daddyn deen dana Maryam ma Albarkar suka sanyama Maryama, Ahmad kuwa tuni ya fice yana hawaye! Shikam deen baice komi ba sai farin cikin da yake kamar ranar aka daura musu aure da Maryama!!
Kasancewar dare yayi su duka sukai sallama suka tafi akabar Maryam da deen, Maryama kuma Momie suka tafi da ita gdansu Maryam a can zata kwana!!
Rabiatu sk msh
[12:53, 3/20/2016] Rerbee'art: 🌿MARYAM KO MARYAMA🌿
❣soyayyar whatsapp❣
@OHW
151-155
washe gari iyayen Maryama sukazo harda gwaggo, bayan sun huta a gdansu Maryam, Momie tayi musu bayani cikin fahimta suma sun nunah amincewarsu, kuma saida suka tilasta mahaifan Maryam suka yafe mata!!
An hadu aka tsaida ranar Auren Maryama da deen 1week (Allah sarki Maryam ko 2weeks batayi da aure ba za'a mata kishia *tears* lol) daddyn Maryam ne yace shizai dauki hidimar duka, don bikinma so yayi su mama su zauna katsina ayishi, anma baba yace qara dai su koma can kaduna ayi saboda danginsu basu san da bikin ba!!
Maryam da deen kuwah tun ranar basu qara haduwah ba, shrye shryen bikinshi da Maryama kawai yake don Maryam ta fita ranshi damn ko kadan bai tabajin sonta ba, ita dinma bata shga harkarshi saboda tsanarta da take hangowa a idonshi, taa wani koma kalar tausayi!!
Tun kafin ranar bikin tazo ake shagulgula sosae ansha shagali, anma nidai babu wanda na halarta saboda jin haushin Maryama bata auri Ahmad ba don sosae naaso auren Maryama da Ahmad!!
Ranar da aka daura aure aka kawo Amarya qaton gdansu mai shegen kyau ita da Maryam da deen dinta, a lullube aka kaita dakinta da aka tsara mata, Maryam kasa fitowah tayi tana daki
Kowah yaa watse Maryama na kwance tana tunanin wai yau itace da auren deen abnda ta dade tana mafarki, kuma wai gida daya da Maryam a matsayin kishia, tohm wane irin zama zasuyi?? Ita ko a littafi ko a film bata tabajin wannan Al'amari ba, ita da an barta da Ahmad kawai zata aura suyi zamnsu ta qyale Maryam da deen, wata zuciar ce ta gargadeta da tunanin wani tunda ynzu taa zama matar deen
Tana cikin tunanin ya bude qofar ya shgo, kanta a qasa ta lullube da mayafi ya ajiye ledar hannunshi gefe ya qarasa inda take cikin farin ciki ya yaye gyale ta rumtse idonta yayi murmushi yace "yau taa kasance ranar farin ciki a gareni, ranar da bzan mnta da ita ba, ji nake kamar nafi kowah sa'a da samun macen datafi kowacce mace kyau, wadda take fahimtata a kyawawan watannin da mukai muna soyayyar whatsapp, wadda zata kula dani, i'm fortunate da samunki kusa dani, ita dai batace komi ba sai sadda kai da tayi a qasa Yanata surutunshi batace komi ba sai farin cikin da take yau gata ga deen a matsayin mijintah!
Tashi yayi yana cewa naa mnta pa bn siya baki ba, ya dawo ya zauna suna gogar juna ya kamo kyawawan yatsunta ya zira mata zobe ta waro ido tace "deen tana murmushi ya daga matah gira yace "cewah zakiyi deen ina sonka! Ta noqe kafada tace "naqi, yace aikam saikin fada yana qara matsawa inda take, tace "bzance bpa! Yace "aikam yau saina sanyaki cewa kina sonah! Tace "hka kace ko? Ta matsa ta fara mishi cakulkulo yana daria ya kamota ta zulle ta tashi ta nufi falo tana gudu su duka suna daria cikin farin ciki, sai data gaji don kanta ta tsaya tana kallon deen cikin ido tace "ina sonka sosae Masoyi! Kamotah yayi sosae ya rungume kamar wani zai qwace mishi, tana lafe a jikinshi tace muje mu gano Maryam tunda nazo bn jiyo motsinta ba, shru yayi donshi tsakaninshi da Allah yama mnta yana da wata mata!
Dagowah tayi taja hannunshi tace "muje masoyi! Taja hannunshi suka tafi dakin Maryam, tana zaune ta jingina da gado da Alama tunani take hawaye wasu na korar wasu!!
Rabiatu sk msh

MARYAM KO MARYAMA 131-140

[16:27, 3/18/2016] Rerbee'art: 🌿MARYAM KO MARYAMA🌿
❣soyayyar whatsapp❣
@OHW📚
131-135
Jikin Maryam ya shga kyarma hnkalinta tashe ta rasa meya kamata tayi? Dagewa tayi cikin bacin rai ta tillar da wayar jikin bngo ta fada kwararratse! Mai gadinne ya dawo cikin gudu yace hajia an sakashi motar, tace "tohm ganinan, ta nufi daki cikin sauri ta dauko mayafi suka tafi asiti.
Suna zaune bayan an shga dashi emergency danginshi har sun iso kowah yayi jugum cikin tashin hnkali, sai da aka dauki lokaci sosae sannan likita ya fito su duka suka nufi inda yake, Momien deen tace "likita ya jikin dana? Meke damunshi?? Yace "karki damu hajia Munyi qoqari sosae wurin ceto rayuwarshi, ta bngarenmu dai babu matsala! Maryam tace "tohm miye matsalar likita?? Yace "rayuwarshi na cikin hadari saboda son wani abu daya qwallafawa zuciarshi! Su duka suka hada baki sukace miye wannan abn?? Likita Yace "wacece Maryama?? Momien deen tace "gatanan Maryam ce Matarshi! Yace "koma miye Maryama ce sanadin ciwon nan nashi, kuma na tabbatar yana buqatarta kusa dashi! Idanunshi biyu anma bzai iyayin komi ba zuwan Maryama kusa dashi ne kawai zai taimaka wurin dawo dashi dai dai, su duka suka matso kusa da Maryam suna cewa ta shga ta ceto rayuwar mijinta, dafe kanta tayi ta duqe wurin kanta nayi mata baraxanar tarwatsewa, so take tayi kururuwah ko zata sami sauqin zuciarta anma babu dama!!
***
Bayan azahar da kadan Maryama ta isa jahar kaduna cikin qauyensu, daqyar take tafiya tana riqe da kanta saboda wani irin matsanancin ciwo da yake mata, tana shga gdan guggo ta taso da murnarta zata tare ta sai kuma taga yanayin da take ciki, tsayawa tayi turuss tana cewa "yau ni mezan gani ni matar ibrahim? Meke faruwa dake ne maryama kamar wadda akayiwa satar farin ciki?? Shgewa tayi dakin tana cewa "gajiah ce kawai guggo, yau motar dana shgo ce muna tafiya ana zakuda mana en ciki, ga rana harta samin ciwon kai! Gwaggo tace "eyyah ki shga ki kwanta bari in samo miki magani!
Hka ta wuni kwance Abubuwah da yawa na damunta, ta rasa wanda zata tunkara ya bata shawara, tunda take qawarta daya kuma aminiyarta Maryam da wace fuska zata tunkaretah ta fada mata mijinta na sonta har yana iqirarin aurenta?? Ahmad ma da yake Abokinta ynxu saita kalle idonshi tace mijin qawarta na sonta? Da wane ido zai kalleta?? Tabbas ya kamata tasan abnyi tun kafin deen ya tashi lalata musu qawance da Maryam, Tohm meya kamata inyi? Wata zuciar tace ki amince da auren Ahmad kawai shi kadaine ya rage miki mafita, tashi tayi zaune cikin gamsuwa da shawarar da zuciarta ta bata, ta jinjina kai tace "sai inga ynda shams zai tilastamin aurenshi inhar na zama matar Ahmad, wayarta ta dauka cikin zumudi da niyyar kiran Ahmad, kiranshi ne ya shigo cikin hanzari ta dauka ta kara a kunnenta!
Rabiatu dk msh
08032133670
[17:33, 3/18/2016] Rerbee'art: 🌿MARYAM KO MARYAMA🌿
❣soyayyar whatsapp❣
@OHW
136-140
Shru sukayi nadan lokaci kowanne Yana saqa abnda zai cema dan uwanshi a zuciah! Yace "Ya kke Abokiyah?? Tace "Abokiyah dai? Masoyi tana daria, Ahmad Yace "bn gane ba Maryama, kina nufin kin aminta da soyayyah ta? Maryama tace "tabbas Ahmad naa amince! Yace "zaki aure ni? Tace "qwarai ma kuwah!
Sanyayyar Ajiyar zuciah yayi cikin farin ciki Yace "bakisan iyakar farin da kka sanyani ba Abokiyah, oh masoyiyah! Su duka sukai daria yaci gaba da cewa "mutum mai sa'ah ne kawai zai iya samu kyakkyawar mace mai ilmi, mai hankali, mai natsuwa kamarki ba, nazo dunia a sa'a, sa'ar da nayi ta biyu a rayuwatah shne samunki a matsayin masoyiyah! Tace "ta farkon pa? Yace "zaboki da nayi a matsayin qawatah, ba qaramin sa'ah nayi ba!
Daria sosae Maryama tayi mai bn sha'awah cikin jin dadi lokaci guda harta manta da tana da damuwah tace "meyasa kakeso nah Ahmad? Yace "babbar mana! Kina da kyau, da zazzaqar murya, da kuma tausayi hankali da tunani, jikinki mai kyau, tafiyarki mai jan hnkali, anma wannan ba shine dalilin da yasa nake sonki ba! Tace "tohm meyasa! Yace "ina sonki ne kawai saboda inasonki!! Na qagara inga kin zama tawa abnda nake jira knan, anma bzan iya jira na wani lokaci ba saboda bzan iya rayuwah in babu ke bah!!
Cikin jin dadi tace "kai na dabnne a cikin maza Ahmad, nayi dace dana samu namijin da yake matuqar sonah! Abnda na dade ina nema knan, bnyi tunanin zanso wani namiji a duniar nan ba kaman ynda naso deen, nasoshi sosae qaddara tazo ta rabani dashi! Tace koda yake share kawai mezai sanyani tunanin deen tunda ynxu ina dakai?? Ahmad yace "ynxu fadamin nida deen wa kkafiso? Tace "bzan boye mka ba Ahmad naso deen sosae dk tsarin rayuwatah nayi tane dashi, kullum cikin mafarkin kasancewa matarshi nake, Anma ynzu babu namijin da nakeso kamarka! Yace "ngde Maryama wannan kadai ya isheni alfahri!! Cikin jin dadi cike da soyayyah sukaci gaba da firarsu
Da dare tana zaune da kwanon tuwo a gabnta, maganar deen da sukayi da Ahmad yaa dawo mata da soyayyarshi sabuwah, wayarta ce can gefe kira ke shgowa ta dauka cikin kasala ta duba taga sunan Maryam ne! Daukah tayi ta sanya a kunne kafin tayi magana Maryam ta rigah ta cikin kukah tace "ki taimakeni Maryam kizo katsina! Tace "inzo katsina kuma? Kukan me kke Maryam?? Maryam tace "shams ne...." maryama tace "shams ne me yake miki dgayin aurenku? Kici gaba da haquri kawai anma ni bzan iya zuwa katsina ba! Maryam tace "kiyi haquri Maryama taimakamun zaki! Maryama Tace "bzan iya ba takwarah, nida katsina har abadah!! Ta kashe wayarta gaba daya!!
Maryam ta sulale cikin nadama da dana sani, gashi batasan gidansu Maryama ba balle ta nemotah ta nemi gafararta da kuma taimakonta!!
Rabiatu sk msh

MARYAM KO MARYAMA 111-120

[11:28, 3/16/2016] Rerbee'art: 🌿MARYAM KO MARYAMA🌿
❣soyayyar whatsapp❣
@OHW
111-115
washe gari kamu Akayi, shima dk inda Maryama ta gifta idanun deen na kanta, Tunani take a ranta kallon me deen keyi mata?? Ko kuma hka yake da kallon mata? Wata zuciar ta gargade ta da zato tace wata qila ma bni yake kallo ba.
Ranar friday aka daura Auren Maryam da shamsudden, da dare aka dauki Amarya aka kaita danqareren gidan shams dake katsina
Da dare suna zaune da qawayensu suna jiran Abokan Ango sai tsokanar Maryam suke, Maryama tace gsky ku qyale namcyna ta huta, kuka sani ko dga yau ta fara rashin lafiya?? Su duka suka kwashe da daria Maryama ta riqe baki tace "kunga ba ruwanah ku qyale Amarya hkanan gsky!!
Shru tayi tana tuna maganganun da Ahmad ya fada mata kan hanyarsu ta zuwa gidan Maryam da yake motarshi ta shga ita kadai, kallonta yayi Yace "Abokiyah miye Abota?? Tayi murmushi tace "Abota ni ynda na dauka, shine ka samu Abokin daxai kula dkai, Yana tare dkai dk wuya dk dadi, wnda zaiyi qoqarin saka ka farin ciki, wnda zai baka shawara, Abubuwah da yawa dai Abokii, dk duniar nan babu wacce ta kaini sa'a da samun Aboki kamarka, ka tuna ranar da muka fara haduwa a ckul? Ji nake kamar ranar nazo duniah, damn tunda Aka haifeni nasanka nasan Rayuwatah zata taso cike farin ciki! Ahmad yace "xaki iya qare rayuwarki dani Maryama?? Da sauri ta dago kai cikin mamaki tace "kamarya?? Yace "Muyi aure Maryama muyi rayuwah cikin farin ciki, tun ranar dana fara ganinki soyayyarki ta shga zuciatah, naa rasa Ynda zan bayyana miki! Ki kalli cikin idonah Maryama babu komi sai soyayyarki da kka kasa fahimta!!
Da yake sun iso gdan bude motar tayi ta shge cikin gdan saboda wani irin nauyin Ahmad data dinga ji, Anma kuma ta rasa dalilin daya sanyata farin ciki!! Tohm ita wata Amsa zata ba Ahmad? Tace "gsky ni bbu soyayyah tsakaninah da Ahmad Abotah ce kawai!!
Maryam ce ta katse mata tunani tace "kije wai wurin shams zaki amsomin saqo! Tace "wane irin saqo kuma da gaki a gdanshi zamu tafi mu barku bxaki jira ya kawo miki ba?? Tace "in kinje kin gani nidai ki sauri ynxu Abokan nashi sun shgo! Yana falon baqi tace tohm ta tashi ta fita.
Rabiatu sk msh
[14:10, 3/16/2016] Rerbee'art: 🌿MARYAM KO MARYAMA🌿
❣soyayyar whatsapp❣
@OHW
116-120
Zaune ta sameshi saman kujera yaa jingina kanshi a sama kamar mai tunani gabanta naa faduwa data rasa dalili, cikin qarfin hali tana Yaqe tace "dk tunanin Amaryar ne? Tunani dai yaa qare tunda gata a gdanka! Tashi yayi zaune fuskarshi babu yabo babu fallasa Yace "tunani bai qare ba Maryama tun ranar laraba rabon da inyi brci mai sunan barci! Tayi daria cikin zolaya tace "haba Ango na Amarya! Ana hidimar bikinka in kace kaayi brci ay kamata Yayi a tuhumeka! Yace "Wannan daban ne Maryama ko Abnci bni iyaci dk kwanakinnan!
Tace "dk dokin Aurennan ne! Yace "ba hka bne, tunani Yaamin yawa, na rasa meke damunah! Zuciatah na rasa me take nufi..., tace "gsky kaje kaga likita cikin qosawa da mgnr! Yace "baki ganewa Maryam! Cikin jin haushi sbd taa fara ganoshi tace "ni jakkar aji ba, ganar dani! Daria Yayi sannan Yace "Ina sonki Maryama!
Wani irin tashin hnkali ne Ya dirar mata lokaci daya, qafafunta har kyarma suke zuciarta na bugawa da sauri, daqyar ta iya hada kalmomi a bakinta tace "wannan wace irin wasa ne shams?? Yace "dgsk nake Maryama ina sonki, Tun ranar dana fara ganinki! Wlhy soyayyah nake miki wadda bnsan iyakarta ba!
Juyawa tayi da niyyar fita tabar mishi dakin ya riqo hannunta, Yace "karki tafi don Allah Maryama ba tare dakin bani Amsa ba, zuciatah na cikin wani hali, idan...., kafin ya qarasa ta daddage cikin zafin nama da bacin rai hrda dan tsallenta ta watsa mishi wani irin wawan mari!! Badon yana namijin gske ba da saiya kifa qasa, ta kalleshi tana huci Tace "wannan ya isheka amsa?? Maryam taayi kuskure mai yawa a rayuwarya shams!! Maryam batayi aure ba! Batayi sa'ar miji ba! Matsalarku kenan maxa, ynxu dk son da Maryam take maka da bata hada ka da kowa ba sakamakon da zaka mata kenan?? Kaayi kuskure shams idan har kana tunanin ni zan iya cin amanar qawatah, juyawa tayi zata fita harta kai qofa yace "minti daya! Ta dakata
Yace "kiyi tunani Maryama, bn taba son Abu na rasa ba, kuma bzan fara A kanki ba, Tace "koda ina sonka bzan taba zama da Maryam a matsayin kishia ba, ballantana Ma bani sonka! Bbu Amfanin inyi tunani A kanka! Idanunshi jajir Yace "zaki dawo gareni Maryama wannan Alqawari ne!!
Tsoki taja ta fito ta fice dga gdanma ma gaba daya cikin bacin rai, ko Maryam batayima sallama ba!!
Rabiatu sk msh

MARYAM KO MARYAMA 100-110

[14:17, 3/15/2016] Rerbee'art: 🌿MARYAM KO MARYAMA🌿
❣soyayyar whatsapp❣
@OHW
100-105
Ta miqa hannu zata yaye labulen falon kenan wayarta tayi qara har sai data tsorata, ta duba taga sunan Aboki A hnkali ta sauke ajiyar zuciah ta koma baya, wuri ta samu ta zauna suka sha firarsu ta Abokai sannan ta tashi ta nufi sit rum din don su gaisa da shams din Maryam
Tana budewa taga babu kowa sit rum din, fitowah tayi ta shge falo ko zama batayi ba Maryam ta shgo tace "haba namcy ina kke shge inata nemnki ku gaisa? Maryama tace "Ynzunnan pa dga can nake bn iskeku ba halan ina akayi firar soyayyar? Maryam tace "kin makara ne harya tafi, anma yace bzai dade ba zai dawo! Kinsan me takwarah? Kafin Maryama tayi mgn Maryam taci gaba "wlhy namcy shams Yaa hadu da yawa, kinga wani salo da yake in yana mgn, sai in wani qara narkewa a qaunarshi, shima pa yana sonah sosae, don cewa yayi da wuri zaizo ayi bikinmu, kuma kinga mun kusan gama ckul dana gama sai aure...
Dk maganar da Maryam keyi Maryama na can duniar Tunani, ji take damn itama nata shamsuddeeen dn yana tare da ita, sai da Maryam ta gaji da surutanta taga Maryama ko kadan bata saurarta ta tabo, ajiyar zuciah tayi tace "Gsky naa tayaki Murna takwarah, Allah ya barki da shams dinki! Tace "Ameeyn namcynah!!
***
Haka shams da Maryama sukaci gaba da samu sabanin tsakaninsu, duk zuwan da xaiyi basu taba haduwah ba! Har aka sanya ranar aurenshi da Maryam bayan sun gama makaranta da 1week, Maryama kuwa tuni taa haqura da deen, Rayuwarta take kamar babu wani Abu daya taba damunta!
Yaune ranar dasu Maryama suka kammala makaranta, bayan partyn da sukasha da shagulgulan da akayi suna kwance sun baje a falo suna duba kyaututtuka, momie ta kalli Maryama tace "Ynzu maryama bzaki jira har bayan bikin takwararki ba sannan ki koma gda b? Kamar wadda ake kora dk kin qagara ki tafi ki barmu! Kanta a qasa tace "ba hka bne momie, naa dade bnje gida bne kuma kinga tun Yau nace ma su dad zan koma, Anma kwana biyu kawai zanyo in dawo a insha Allah, momie tace Allah ya yrda! Maryam tace "don hidimar bikinnan data faramun yawa Namcy ay daa tare zamuje, har Aurenah yaa kusa bn taba zuwa gidansu namcy ba 4yrs muna tare, Maryama tayi murmushi tace "bakomi wata rana ay zakizo ne, karmaa kiyi mamakin muzo tare dasu! Cikin jin dadi momie tace "da munji dadi kam!!
Washe gari tunda safe ta shrya Ahmad ya turo mata driver, Yaaso ya kaita da kanshi taqi yarda don bataso yaga gdansu, wurin qarfe biyu suka isa garin gada, yana mishi kwatance har qofar gdan gwaggo, Tace "nan zaka ajiye ni akwai saqon dazan Amsa Anjima zan wuce kadunar Yace "Tohm hajia! Ta mishi godia bayan ta miqa mishi kudi tace "yasha ruwah a hanya yanata godia ya tafi!
Gwaggo don murna taa rasa ina zata saka Maryama! Ta kawo mata wannan ta dauko wancan taa jera mata Abinci Yaafi kala biyar wanda ake kawo mata, Maryama Tace "gwaggo wannan Abinci haka ay sai cikinah yayi qaato! Nidai ki taho ki zauna mu gaisa, Tace "tohm Maryama bakisan farin cikin da nakeji bne da dawowarki, tace "nima naaji dadi gwaggo dana dawo na sameku lpy!
Qannenta ne en biyu suka shgo gdan da gudu suna rige-rige suka fada jikinta, Tace "miye hka ku kuma da har yau baku grma? Baku iya sallama bne?? Usaina tace "Yi haquri Aunty wai hassan ne yace saiya rigani tabaki, Yace "keni tsarabata kawai nazo amsa kuma data bni zan tafi in qyaleki!
Maryama tace "tohm dk ku jirani in shrya mu tafi gdan can zan baku tsarabar, sukace "Tohm Aunty.
Kwananta biyu a qauyensu ta shrya ta koma kaduna da Tunanin maganar da babnta ya fada mata "Tunda kin qarasa makaranta ki tabbatar kafin ku tafi bautar qasa kin fiddo miji! A ranta tace tohm ni daba saurayi ba ko wanne miji zan fiddo??
Rabiatu sk msh
[16:09, 3/15/2016] Rerbee'art: 🌿MARYAM KO MARYAMA🌿
❣soyayyar whatsapp❣
@OHW
106-110
Tana dawowah katsina suka ci gaba da shrye shryen bikin Maryam da shams! Bata da lokaci kullum cikin hidima suke, kuma har Yau bata taba ganin wannan deen na Maryam ba.
Tun daga ranar tuesday suka fara da wasan ball, Ranar wednesday kuma Arabian day! Da dare sai shri suka cikin dogayen rigunansu baqaqe, Auntynsu Maryam ce ta shgo tace "wai en matannan bzaku fito hkanan ba kunata jama Abokan Ango lokaci?? Maryama tace "Aunty dk gasunan suna fitowa mudai munanan sai mun gama shrya Amarya! Tace "kaaji maryama keda bake ke mata kwalliar ba? Maryam tace "Ay wlhy babu inda zata tafi Aunty saitaa jirani! Ta kalli sauran qawayen tace "tohm ku fito don Allah!
Motah daya Maryam da Maryama suka shga, tun a hanya gaban Maryama ke faduwah har suka qarasa gabanta naa ci gaba da matsanancin bugu! Maryam ta kalleta tace "yadai namcy? Maryama tace "gajiah kawai! Maryam tace "tun ynxu? Aikam qara ma ta sake ki tun wuri, namcy Yau dai zaku hadu da shams! Tace "Eeeh pa Yau xanga wnda ya sace zuciar takwaratah! A haka suka qarasa hall din sunata firar shams-deen
Suna zaune cikin motah Maryam tace "bzamu fita ba sai shams Yaaxo kun gaisa, kafin Maryama tayi magana Yaa bude motar gefen da take zaune Yana cewa Amaryar tawa saita wahalar da Angonta? Tsoro taji sosae gaa faduwar gaban da taji taafi ta ko yaushe! Shima tsayawa yayi yana kallon fuskarta da hasken fitilar Yaa kasa motsawa!!
Maryam ce ta katsesu da kallon juna dk hankalinta a tashe ganin irin kallon da suke ma juna cikin in ina tace, Masoyi ga qawatah kuma takwaratah Maryama, Yayi murmushi yana shafa qeya Yace Yau dai gani ga Maryama! Tayi murmushi ta sadda kai saboda Yanda lokaci guda Yanayinta ya canza
Dk sukuku Maryama take wurin partyn nan sbd irin kallon da shams Yake mata, taa kasa sukuni dk inda ta tsaya sai taji jikinta na bata ana kallonta A hka har Aka tashi suka tafi gida dk bata cikin nutsuwarta!!
Rabiatu sk msh
May 29 at 7:05am · Public

MARYAM KO MARYAMA 81-100

[14:07, 3/14/2016] Rerbee'art: 🌿MARYAM KO MARYAMA🌿
❣soyayyar whatsapp❣
@OHW📚
81-90
A rude Maryam ta duqa tana tattara wayar, Maryama tayi tsaye kamar ana hura mata wuta a qirji don sosae ta qagara taga hotan deen, Maryam ta dago da kwankwatsattsar wayar tana kallon Maryama tace "kiyi haquri namcy! Maryama ta harareta cikin wasa tace "wannan ma ay cin mutunci ne takwarah don kawai waya taa fadi harda wani bni haquri! Maryam tace "naasan ynda kka qagara kiga hotan deen ne kuma ynzu naa bata miki damarki, Maryama tace "damar ganin hotan deen kawai na rasa Maryam, anma bn rasa damar ganinshi ba! Ki bni wayanki guda in saka sim dina in kirashi cikin satinnan zamu hadu in ganshi ya ganni!
Maryam kamar tana jira cikin murmushin nasara ta miqa mata wayarta, ita da kanta ta ciro mata sim din ta saka mata, Maryama ta zaro ido ganin sim din yayi deactivated tace "na shiga uku Namcy ynzu ya zanyi muyi waya da deen? Gashi har yau naa kasa hardace numbrshi kullum mntawa nake! Maryam ta sauke ajiyar zuciah damn abnda take fargaba kenan! Ta dafa kafadar Maryama tace "karki damu takwarah zuciar deen na tare dake a koda yaushe, tunda yayi miki nisa.... Maryama ta dago idonta ta sukayi jajir sbd wani irin azaba da zuciarta ke mata, soyayyar deen taa dawo mata sabuwa fil tace "deen bzai tabamin nisa ba Maryam, b zuciarshi kawai ke tare dani ba, zuciah ta da tashi a tare suke, soyayyarshi a cikin jininah take kamar yanda tawa take yawo a jikinshi, naasan dk dadewa zamu hadu dashi, Maryam tayi murmushi tare da daga kafada Alamar maganganun maryama basu dameta ba!
Haka Maryama ta qare weekend dinta cikin qunci da tunane tunane har suka koma ckul ranar monday, Maryam kuwa ko yaushe cikin farin ciki take yini take danne dannen waya, har cikin dare saita dade bata kwanta ba!
Ranar monday dk bata cikin sukuni hkanan take sauraren lecture anma dk bata cikin tunaninta, ji tayi an jefeta da wani abu a razane ta dago fuskarta taayi zatan lecturer ne ma, suka hada ido da Ahmad ya sakar mata murmushi, itama yaqe ta maida mishi ta duqar da kanta har aka gama lecturen suka fito.
Sun jera da Maryam suna tafiya sai faman latsa waya take, Ahmad ya qaraso yasha gabnta yace "yau kuma laifin me Aboki yayi da ba'ason magana dashi? Tayi murmushi tace "wace ni ince Aboki yaimin laifi? Ynxunnan hangen inda zan ganoka nake!
Yace "ba wani in hkane miyasa kka kashe wayarki inna kira bn samu? Tace "taa lalacene har sim din! Yace "shne ko wayar maryam baki kirani da ita ba ki fadamin? Ni naayi fushi? Tace "dgsk kaayi fushi Aboki?? Yace "eeh din yana Murguda baki da murmura ido kamar wani mace! Maryama naa gumtse daria ta tabo Maryam dake latsa waya su duka suka kwashe da daria a tare! Maryam tace "Ahmad kamar dai yaaro! Yace "ayni yaronne tunda ina gabn Maryama!
Wayarshi ya ciro aljihu iphone 6+ ya cire sim dinshi ya miqa mata, tace "me za'ai? Yace kiyi haquri Abokiyah ki saka sim dinki kafin in siya miki wata! Tace "A'ah Aboki kaa siyamin waccan, ka riqe taaka dad ya turamin kudi yau zanje in siya! Yace "kyautah ce tsakanin Aboki da Abokiyah ba wai saurayinki ba da zakiji kunyar amsah ba, in kuma baki Amsa ba nasan me kke nufi da hakan! Maryama miqa hannu tana murmushi tace "naa.... ya dora hannunshi a baki yace "bnson hka Abokiyah, bbu godia tsakaninmu!
Rabiatu sk msh
[15:40, 3/14/2016] Rerbee'art: 🌿MARYAM KO MARYAMA🌿
❣soyayyar whatsapp❣
@OHW📚
91-100
Da saurinta ta gama dk abnda zatayi bayan sun koma gida sannan ta koma bakin gado ta kwanta, tasha wahala kafin ta tunano numbr deen sannan tayi saving ta bude whatsapp, cikin sa'a kuwa numbr tashi ce saboda dp dinshi da kuma status nashi da koyaushe na addini ne, ba qaramim farin ciki taji ba data ganshi online da saurinta mishi sallama
Maryama:slm
Deen:wa'alaikis salam
Sai haquri pa bn gane waye ba
Maryama:ka canka da knka
Deen:fadamin kawai
Maryama:Rayuwah nada matuqar wahala a gareni idan bbu kai masoyi, kwana biyunnan na azabtu sosae da rashnka
Deen:bn gane bpa
Maryama:haba mna! Hrka mnta da masoyiyar? Maryama ce pa
Deen:bnson rainin hnkali, ga Maryama ta nan muna chat da ita, kuma yau dinnan zan gnta, don hka canza wani salon!
Kafin maryama tayi magana har yaayi block dinta, cikin tashin hnkali hawaye suka fara kwarara a idanunta, da sauri ta fara qoqarin kiranshi don tana da tabbacin deen bzai taba mnta muryarta b, cikin rashin sa'a nanma yaa sakata black list! Jefar da wayar tayi samn gado ta lumshe ido ta fara hawaye!
Maryam ce ta shgo cikin fara'a da waya a hannunta tana rera waqar nura m inuwa ta *gudun wuce sa'a* baitin da yake cewa "Murnah ake a fili farin ciki in aka sameshi, niyau na samu dai dai da zuciah wanda nake kishi, sanyin zancensa ke ratsa zuciah dajin kalamnshi! Ba mai.... turuss ta tsaya ganin Maryama dake qoqarin share hawaye, cikin Yaqe maryama tace "ci gaba mna namcy, ay naasha studio zamuje! Maryam tayi murmushi tace "kin tashi barcin knan? Maryama tace "Ehh harma naayi sallah na koma na kwanta
Maryam ta shge toilet tayo wankanta sannan ta fito, taa dade gaban madubi tana tsara kwallia, sannan ta tashi ta bude kayanta ta dade tana qare musu kallo sannan ta fara gwadawa tana cirewa dk taa watsar da kayan saman gado, maryama ta taso tace "ina zuwa hka dk kka rasa kayan da zaki saka, kamar zatayi kuka maryam tace "wlhy namcy shams zaizo na rasa shgar da zanyi! Maryama tace "waye shams kuma? Maryam tace "saurayinah mna?? Cikin mamaki maryama tace "ynzu takwarah kina da saurayi shams anma sai zaizo zaki fadamin lbrnshi??
Nan da nan zufa ta fara karyoma maryam kamar marar gsky ta fara in ina tana shafar fuska, Maryama ta dafa kafadarta tace "mnta kawai bari in tayaki zaben kayan da zaki saka! Wata hadaddiyar doguwar rigar material ta zabo mata golden taayi matuqar haduwa, Maryam ta ansa tana murna tace gsky kin iya zabe namcy bari in shrya yana sitting room yana jira, Maryama tace "tohm bari inje kitchen a harhada mishi abnda zaici, Maryam tace "so nyc ov uh takwarah, kizo da wuri ku gaisa don Allah, Tace "ba dole inzo inga jarumin namcy na ba!
Bayan taa sanya masu aiki sun gama kai mishi girke-girken da aka mishi, ta taho sai qaqaro murmushi take dk qoqarinta na son mntawa da deen, ta nufi sit rum din taa kusa kenan taji gabnta yaa bada rasss, ya fadi da sauri ta furta innalillahi wa inna ilaihir raji'un, taci gaba da tafiya gabnta na bugawa da sauri
Rabiatu sk msh

MARYAM KO MARYAMA 61-80

[14:07, 3/12/2016] Rerbee'art: 🌿MARYAM KO MARYAMA🌿
❣soyayyar whatsapp❣
@OHW
61-70
Maryama ce kwance tana chat da abn qaunarta wani irin farin ciki takeji dk sanda suke tare, murmushi tayi tace
Maryama:lokuta da yawa ji nake damn zan iya bude mka zuciatah kaga yanda ta cika da soyayyarka, fargabar ranar da zamu rabu nake, don bzan iya jure rashinka ba!
Deen:ki daina fargabar rasani masoyiyah! Deen naki ne ke kadai!
Maryama:taya zan gane hakan tunda har yau ko hotanka naa kasa mallaka?
Deen:komi yana daga gareki maryama, muna gari daya anma kin hanamin ganinki
Maryama:nidai ka fara nunamin hotanka plz masoyi, Allah na qagara inga fuskarka da kullum nake mafarkin gani
Deen:tohm bani 30mnts inyi wanka sai in miki hotan
Maryama:nidai 10mnts na bka, kuma inka dade tohm
Deen:kedai ki bari in wanku sosae
Maryama:shikenan naa bari
Maryam ce ta shgo tana cewa "kaaga takwarar maryam yayar hassana da usaini, Abokiyar Ahmad masoyiyae deen, er gatan dad kuma! Maryama ta murmusa tayi fari da ido tace "tohm ya ranki tawan? Tace "son raina knan kullum inga namcyna cikin farin ciki! Maryama tace "kinsan me yamin dadi yau? Maryam tace "fadamin cikin jin dadi Maryama tace "finally yau dai zanga hotan deen! Maryam tayi murmushi tace shknan mafarkin deen zai qaru, maryama tace "mafarkinah yaa kusan zama gske dk ranar dana hadu da deen! Maryam tace Allah ya nuna mna ranar, tace "Ameeyn qawa!
Rabiatu sk msh
[15:50, 3/12/2016] Rerbee'art: 🌿MARYAM KO MARYAMA🌿
❣soyayyar whatsapp❣
@OHW
71-80
Maryama tace "kinsan mafarkin da nakeyi akan deen kullum na kwanta barci? Maryam tace "A'ah namcy! Maryama ta rufe ido cikin shauqi ta fara magana "ina tsaye da fararen kaya, gwanina ya taho samn doki cikin shga ya Alfarma, ya kaamo hannu nah cikin qwarewa ya daurami samn doki, kinsan waye gwaninnan nawa? Maryam tana daria tace "Ahmad har tana siqewa don daria, Maryama ta daure fuska tace "bnson dariarnan namcy bnda gwanin daya wuce deen, bzan iya misalta miki son da nake mishi ba! Tace "nadai rama dariar da kkamin, qarar text taji da sauri ta matsa wurin wayarta don taasan deen ne
Deen:na fito
Maryama:tohm turamun
Deen:naa fasa saikin turamin naki
Maryama:ba hka mukayi dkai pa dear
Deen:Allah xan tura miki kedai ki fara turamin, cikin jin haushi a ranta tace aikam bzaka fara ganin hotonah ba, ta kalli maryam tace "gyara in miki hoto in turama mutuminnan don Allah! Maryam tace "A'ah ni da ba hotonah yakeson gani ba! Maryama tace inna fara tura mishi daya turamin nashi na gani sai in tura mishi nawa na gskn, Maryam tace "tohm, ta gyara Maryama tayi mata hoto ta tura ma deen tace "tohm gashinan saura naka, Yace "kai masoyiyah nidai jikinah bai bni kece wannan ba, muryarki da yanayinki bai kama da hka ba, Maryama tace "haba masoyi kaima kaasan ynda nake kishinka ya za'ay na tura mka hotan wata! Yace "tohm masiyiyah kinyi kyau sosae, gaa nawa nan yana zuwa
Fiddausi ce ta shgo da gudu tace "Aunty Maryama kizo momie na kiranki, kuma taace karki taho da Aunty maryam ke kadai zakizo tana kallon Maryam, Maryam tace "ay sai kuyita tafiya.
Maryama ta dauki wayarta zata tafi da ita don har lokacin hotan deen be shgo ba, har taa kai Qofa Maryam tace "namcy bni wayar inyi game kije ki dawo, Maryama ta miqa mata sannan ta fita anma bataji dadin barinma Maryam wayar ba!
Tana fita Maryam ta shga whatsapp dai dai lokacin hotan deen ya shgo, tun kafin ya gama budewa ta sare ma kyau da haduwan deen, sai da ya gama budewa sannan ta qare mishi kallo sosae, fari ne tass, dogo mai faffadan qirji da dogon hancinshi, ga pink lips nashi, gashin girarshi baqi sidik kaman kwantaccen gashin kanshi, lumshe ido tayi ta bude tace "lallai nan kyau yake da kanshi, ga haduwa dga ganinshi akwai aji da qwarjini!!
Tunani take gsky Maryama tayi sa'ar saurayi anya ita zata samu kamarshi?? Gsky bzata haqura da deen ba tunda damn hotanta ya gani bana Maryama ba kuma sunansu daya, tace tohm anma naa yima namcy adalci dk son da take ma deen? Wata zuciar tace Maryam nada kyau da farin jini naasam zata samu saurayin da yafi deen, da sauri ta shga tayi deactivating sim din Maryama bayan ta dauki numbr deen a wayarta, tana gamawa Maryama ba dawowah tace "bani wayarnan inga hotan Masoyi naayi matuqar qagara in ganshi, Maryam ta miqa mata tana murmushi tace a bude mna hotan yau dai muga deen, Maryama taa miqo hannu zata Amsa kenan Maryam ta saki wayar a qasa da gangan ta fadi ta tarwatse...
Topha...ki biyoni donjin mezai faru!!
Rabiatu sk msh

MARYAM KO MARYAMA 41-60

Rabiatu sk novels
[11:59, 3/11/2016] Rerbee'art: 🌿MARYAM KO MARYAMA🌿
❣soyayyar whatsapp❣
@OHW
41-50
Washe gari yaa kama ranar monday, suka shrya maryam da maryama suka fito zasu tafi school, Maryam da mukullin motah a hannunta Maryama ta kalleta tace "Yau wazaiyi driving dinne? Maryam tace ke mana tana miqa mata mukullin, damn hka maryama takeso ta bude motan tana cewa "wato ke ki zauna ki huta ni kuma ki barni da drivin, Maryam tace "yi haquri qawah gobe ni sai inyi...
Sun jera sun taho da yake Maryama akwai farin jinin mutane kowah ta gani wanda ta sani saita daga musu hannu, wasu qawayen nata kuwa suna dan tsayawa su gaisa, Maryam taja hannunta tace "nasan hali damn shyasa nace mu taho da wuri, ba don hka ba nasan bzamu samu lecture safennan ba, Abokinta Ahmad ta hango ta kalli Maryam tace "shima Ahmad din bzaki barni mu gaisa ba? Maryam tace "muje anma 10mnt na baki, tana daria maryama tace "an gama ranki shi dade
A hankali cikin sanda ta qarasa inda yake sannan ta saki qara dai dai kunnanshi, sosae yaa tsorata cikin zafin rai ya jiyo suna hada ido yaga itace ya saki murmushin jin dadi yace "kin sanme Abokia? Wlhy tunaninki kawai nakeyi, tace "ba waninan ka rasa abnyi dai kake zaune hkanan, ni gaurancinnan naka yaa isheni hkanan qara in samar mka mashinshinia, Yace "inkin tashi saiki hada da knki don naaga kema ba mashinshinin gareki ba, Maryam ta rigata mgn tace "injiwa ya fada mka? An samu gwarzon daya sace zuciar Maryama, dk ruwan idonta dai deen yaayi nasara!
Tunda ta fara mgn Ahmad shru yayi kamar wanda wuta ta dauke mawa! Sai da Maryama ta kada mishi hannu sannan yayi firgigit ya dawo tunaninshi, Tace "yadai? Yace "Abokiah na rasa rashin sa'ar da naxo da ita duniarnan, naa kasa samun macen da zata soni, dk budurwar da nayi qoqarin inso tohm a makare nake zuwa sai in iske wani yaa rigani..
Yana rufe baki text ya shgo a wayarshi, Maryama taa rigashi kai hannu ta dauka budewa tayi ta fara karantawa da qarfi, "shin so zai iya zama laifi Ahmad? Nayi zatan wanda yace yana sonka ba abn gudu bne a wurinka! Miye na rasa da bzaka iya mallakamin soyayyarka ba??
Maryam daria suka bata, Maryama kuwa dago kanta tayi tana murmushi tace wannan ma dk cikin rashin sa'ar soyayyar ne? Yace "nipa Abokia har yau mace daya kawai nakeso, kuma naa rasa ta, Tace "tohm kaci gaba da zama hkanan har mu gaji mu bada kai sadaka, su duka sukai daria, hka sukaci gaba da firarsu su uku har lokacin shgarsu lecture yayi
Rabiatu sk msh
[13:29, 3/11/2016] Rerbee'art: 🌿MARYAM KO MARYAMA🌿
❣soyayyar whatsapp❣
@OHW
51-60
Akan hanyarsu ta komawah ne suna sauraren waqar "complicated" ta rihanna Maryam sai bi take, Maryama tasa hannu ta kashe tace "ni waqarnan taa isheni, qara muyi shru in bzaki saka mna karatun qur'ani ba, Maryam tace kin kyautah damn da maganar da nakeso in miki, tace "inajinki ba tare da taa juyo ba, tana qara maida hnkalinta wurin drivin
Maryam tace "ni namcy gani nake kamar Ahmad sonki yake! Kafin ta rufe baki Maryama taa fara daria harda hawaye, ta bata rai tace "me akai kuma na daria, sai da Maryama tayi mai isarta sannan tace "kema takwarah da abn daria kke, wannan yaron ya za'ay muyi soyayyah dashi, bzai wuce 4yrs ya bni bpa, da yake taa riga taa gama ba Maryam haushi don ita bata ga abn daria ba, juyawarta tayi ta qyaleta
Gefe daya kuma Maryam haushin yanda Maryama ta fita samari take, da kuma yanda ta fita kyau nesa ba kusa ba, tunani take anya in sukaci gaba da jerawa da Maryama zata samu saurayi?? Gaa deen din da kullum take lbrnshi, ji take damn ita ta samu kamarshi, batasan sunzo gida ba har Maryama ta gama parking sannan ta tabotah
Suna shiga falon fiddausi ta rugo da gudu tana musu oyoyo ta fada jikin Maryama, dagata tayi sama daqyar tana nishi tace "kai little sis gsky kin fara nauyi, Tace "wai hka balah driver yacemin dazu da zamu ckul wai na zama 'bulelia, da naji haushi kam na samu tooth pick nayi ta tsira mishi a wuya yana hka, ta nuna matah ynda mutum keyi in an mishi cakulkulo, daria sosae Maryama take tace "in kkaja muku ya fada daku wani wurin pa?? Maryam ta kalla taga ko itama dariar take? Tsoki tajaa ta nufi dakinsu, a sanyaye Maryama ta ajiye fiddausi tabi Maryam dakin, don tunda take da maryama basu taba fada ba ko cikin wasa ne, qaunar juna ne kawai tsakaninsu!!
Sanda ta shga Maryam har taayi shrin wanka, bata kalli ko inda take ba ta fada toilet, Maryama ta kwanta kan gado tana jiran fitowar Maryam, koda ta fito doguwar rigah kawai ta saka saboda zafin da ake ta nufi hanyar fita, Maryama tasha gabnta tace "wai mike damunki ne takwarah? Kiyi haquri don Allah bn dauka zan bata miki rai bne! Anma tsakaninah da Ahmad Abotah ne kawai ba mgnr soyayyah! Murmushi yaqe tayi don batason Maryama ta gane tana mata hassada, kuma tanason Maryama sosae batason abnda zai kawo musu rashn fahimta a qawancensu! Dafa qafadar Maryama tayi tace "shikenan namcy, nima kawai bnji dadi bne anma ya za'ay inyi fushi dake? Dariar takice taban haushi! Daria Maryama ta qarayi sannan tace "shikenan muje muci abnci ko? Maryam din tayi daria tace "eeh tunda naa huce
Ina fatan dai masu karatu na gane banbanci Maryam da maryama!!
Rabiatu sk msh

MARYAM KO MARYAMA 21-40

[10:39, 3/10/2016] Rerbee'art: 🌿MARYAM KO MARYAMA🌿
❣Soyayyar whatsapp❣
@OHW
21-30
Tana bude datar messages da yawa suka shgo mata, anma naashi ta fara dubawa, da wayarta glaxy s5 wadda Abokinta Ahmad ya siya mata!
Messages din nashi har sunyi yawa...
Masoyiyah
Ina kka shge?
Kin barni ni kadai pa!
Kin mnta dani ko?
Plz kiyi sauri kizo ina jiranki
Murmushi tayi sannan ta maida mishi...
Maryama:gani masoyi, kayi haquri naabarka da qadaici
Deen:haba masoyiyah kinsanpa ko kadan bnso kimin nisa
Maryama:Tohm fadamin ina jinka
Deen:ina sonki sosae maryama
Maryama:nima ina sonka da yawa my d
Deen:kin san me?
Maryama:A'ah fadamin
Deen:wlhy tunda nake bn tabason wani halittaba kamn ynda nakesonki, komi nake tunaninki nake, har mamaki nake wannan wace irin soyayyace da ko hotanki bn gani ba?
Maryama:Wlhy nima deen soyayyarka ko yaushe qaruwah take a cikin raina, babu dare bbu rana komi nake sai inji damn ina tare dakai
Deen:ko barci zakiyi
Maryama:komi pa nace
Deen:Tohm bari inzo in tayaki barci
Maryama:🙈 ni bnce ba kasha zamnka
Deen:kedai ki bari inzo, nima inason kasancewa tare dake
Maryama:Dan Allah deen yauma bzaka nunamin hotan naka ba?
Deen:naqiya...ki bari dk randa kka tashi ganinah znzo ki ganni, kema ay kinqi nunamin naki
Maryama:nima randa ka tashi ganinah kaazo ka ganni
Deen:Aikam znxo in shanye bakinnan da ake murgudamin
Maryama:🙈🙈🙈
Nima🙈🙈🙈 hka firar masoyan taci gaba da kasancewa har dare yayi nisa sun kaasa bankwana kowah baison rabuwa da dan uwanshi, har barci ya kwashe maryama dai a shimfidar katifarta da take kwana in taaje qauyensu weekend!
Washe gari tunda safe kiran deen ya tadata cikin barci ta dauka, Yace "da fatan masoyiyah ta taa tashi cikin qoshin lpy! Tace "lpylau masoyinah pa?
Yace "nima hka sai dai tunaninki da yamin yawa, kince saikin koma makaranta xan ganki, anma kinqi komawa (da yake shi kuma ce mishi tayi a katsina take?)
Tace "bnso inyi day ne, kuma dad bai dawo ya sallame ni ba,
Yace "haba maryama wai me kka maidani ne da saikin jira dad yaa miki abu? Don Allah ki dinga fadamin ko me kkeso kinji masoyiyah! Bari ina zuwa, alert taaji ya shgo mata a waya na dubu dari da hamsin, Tace "Allah sarki deen, bnda son da yakemin da shi kadai yaa isheni rayuwah kullum qoqarinshi na son ya farantamin ne! Gsky yaa fiddani kunya anma in ba hka ba ya za'ay kudin da baba ya bani su isheni?
Rabiatu sk msh
[12:56, 3/10/2016] Rerbee'art: 🌿MARYAM KO MARYAMA🌿
❣Soyayyar whatsapp❣
@OHW
31-40
Ranar maryama ta tattara ta koma makaranta, gwaggoce ta biyota har soro tace "tohm maryama in kka tafi bzaki dade ba zaki zo ko? Tace "eeh gwaggo makarantar ma ay naa kusan kammalawa in dawo muyi zamnmu! Gwaggo tace "ba maganar muyi xamn mu miji zaki fiddo dakin gama makarantrnan don karatunnan ma don babnki yaa matsane! Tace "hoo gwaggo tawah, saina dawo! Gwaggo tace "tohm maryama karki mnta wannan dawowarma kizomin da wannan farin abn wanda in akasa ruwan zafi yake komawa jaa! Maryama "tayi daria tace custard ko gwaggo? Ynxu ma don babu mai dama miki ay dana aika shagon sagiru an anso miki, Tace kedai jeki saikin dawo Allah yayi miki Albarka!
***
Da marece sosae maryama ta isa katsina, kai tsaye gidansu Aminiyarta kuma takwararta Maryam ta wuce, don tun a shekararsu ta farko ta koma can da zama, dk da taa gwada mata itapa daddynta gida yace zai siya mata a kt ta xauna tayi karatu, ko ina yaga kudin siya matan? Oho!! Lol
Gidansu maryam qayatacceb gidane sosae, mahafinta nada kudi, su niyune a wurin iyayenta ita da er qaramar qanwarta fiddausi; Tun daga ma'aikatan gidan har en gdansu maryam kowah yaji dadin dawowar Maryama, don Maryama nada son mutane, kuma ko ba don ace taayi ba tana da kyauta sosae!
Bayan sun gama gaisawa da momie taa koma dakin Maryam dk suna cikin farin cikin ganin juna kowanne baki yaaqi rufuwa, Maryan tace "nipa namcy naa fara qosawa da lbrn deen dinnan wai wayeshi? Maryama tace "wlhy bnsanshi ba takwarah, kawai a instagram muka hadu muka fara chat a whatsapp! Maryam tace "da Alama ya hadu kuwa tunda ya iya sace zuciar namcyta, nunamin hotanshi! Maryama tace "yoh ina pa ya turamin, anma tunda naa dawo ckul ay ynxu zamu hadu! Maryam da takaici ya kamata tace "ni rabani da soyayyar whatsapp dinnan! Ynda kke da kyaun nan Maryama ba kowanne namiji ne ya dace dake ba! Maryama tace "lallai takwarah dk ynda zan fada miki haduwar deen yaa wuce nan! Dk da bn taba ganinshi ba anma ko ya yake yayimun, zan iya... Maryam ce tace "ni kinga mnta da lbrn deen dinnan naki, ina da labaran daxan baki da yawa, anma ki fara fadamin mi zakici? Kinsan Ahmad ma yaa qagu ki dawo harna rasa ni dashi ko wayafi qagara! Kai A'ah takwatah gsky nafishi qagara in ganki, Maryama tace "Allah sarki Aboki nima naayi kewarshi sosae!
Rabiatu sk msh
May 29 at 6:57am · Public

Sunday, 30 October 2016

MARYAM KO MARYAMA 21-40

[10:39, 3/10/2016] Rerbee'art: 🌿MARYAM KO MARYAMA🌿
❣Soyayyar whatsapp❣
@OHW
21-30
Tana bude datar messages da yawa suka shgo mata, anma naashi ta fara dubawa, da wayarta glaxy s5 wadda Abokinta Ahmad ya siya mata!
Messages din nashi har sunyi yawa...
Masoyiyah
Ina kka shge?
Kin barni ni kadai pa!
Kin mnta dani ko?
Plz kiyi sauri kizo ina jiranki
Murmushi tayi sannan ta maida mishi...
Maryama:gani masoyi, kayi haquri naabarka da qadaici
Deen:haba masoyiyah kinsanpa ko kadan bnso kimin nisa
Maryama:Tohm fadamin ina jinka
Deen:ina sonki sosae maryama
Maryama:nima ina sonka da yawa my d
Deen:kin san me?
Maryama:A'ah fadamin
Deen:wlhy tunda nake bn tabason wani halittaba kamn ynda nakesonki, komi nake tunaninki nake, har mamaki nake wannan wace irin soyayyace da ko hotanki bn gani ba?
Maryama:Wlhy nima deen soyayyarka ko yaushe qaruwah take a cikin raina, babu dare bbu rana komi nake sai inji damn ina tare dakai
Deen:ko barci zakiyi
Maryama:komi pa nace
Deen:Tohm bari inzo in tayaki barci
Maryama:🙈 ni bnce ba kasha zamnka
Deen:kedai ki bari inzo, nima inason kasancewa tare dake
Maryama:Dan Allah deen yauma bzaka nunamin hotan naka ba?
Deen:naqiya...ki bari dk randa kka tashi ganinah znzo ki ganni, kema ay kinqi nunamin naki
Maryama:nima randa ka tashi ganinah kaazo ka ganni
Deen:Aikam znxo in shanye bakinnan da ake murgudamin
Maryama:🙈🙈🙈
Nima🙈🙈🙈 hka firar masoyan taci gaba da kasancewa har dare yayi nisa sun kaasa bankwana kowah baison rabuwa da dan uwanshi, har barci ya kwashe maryama dai a shimfidar katifarta da take kwana in taaje qauyensu weekend!
Washe gari tunda safe kiran deen ya tadata cikin barci ta dauka, Yace "da fatan masoyiyah ta taa tashi cikin qoshin lpy! Tace "lpylau masoyinah pa?
Yace "nima hka sai dai tunaninki da yamin yawa, kince saikin koma makaranta xan ganki, anma kinqi komawa (da yake shi kuma ce mishi tayi a katsina take?)
Tace "bnso inyi day ne, kuma dad bai dawo ya sallame ni ba,
Yace "haba maryama wai me kka maidani ne da saikin jira dad yaa miki abu? Don Allah ki dinga fadamin ko me kkeso kinji masoyiyah! Bari ina zuwa, alert taaji ya shgo mata a waya na dubu dari da hamsin, Tace "Allah sarki deen, bnda son da yakemin da shi kadai yaa isheni rayuwah kullum qoqarinshi na son ya farantamin ne! Gsky yaa fiddani kunya anma in ba hka ba ya za'ay kudin da baba ya bani su isheni?
Rabiatu sk msh
[12:56, 3/10/2016] Rerbee'art: 🌿MARYAM KO MARYAMA🌿
❣Soyayyar whatsapp❣
@OHW
31-40
Ranar maryama ta tattara ta koma makaranta, gwaggoce ta biyota har soro tace "tohm maryama in kka tafi bzaki dade ba zaki zo ko? Tace "eeh gwaggo makarantar ma ay naa kusan kammalawa in dawo muyi zamnmu! Gwaggo tace "ba maganar muyi xamn mu miji zaki fiddo dakin gama makarantrnan don karatunnan ma don babnki yaa matsane! Tace "hoo gwaggo tawah, saina dawo! Gwaggo tace "tohm maryama karki mnta wannan dawowarma kizomin da wannan farin abn wanda in akasa ruwan zafi yake komawa jaa! Maryama "tayi daria tace custard ko gwaggo? Ynxu ma don babu mai dama miki ay dana aika shagon sagiru an anso miki, Tace kedai jeki saikin dawo Allah yayi miki Albarka!
***
Da marece sosae maryama ta isa katsina, kai tsaye gidansu Aminiyarta kuma takwararta Maryam ta wuce, don tun a shekararsu ta farko ta koma can da zama, dk da taa gwada mata itapa daddynta gida yace zai siya mata a kt ta xauna tayi karatu, ko ina yaga kudin siya matan? Oho!! Lol
Gidansu maryam qayatacceb gidane sosae, mahafinta nada kudi, su niyune a wurin iyayenta ita da er qaramar qanwarta fiddausi; Tun daga ma'aikatan gidan har en gdansu maryam kowah yaji dadin dawowar Maryama, don Maryama nada son mutane, kuma ko ba don ace taayi ba tana da kyauta sosae!
Bayan sun gama gaisawa da momie taa koma dakin Maryam dk suna cikin farin cikin ganin juna kowanne baki yaaqi rufuwa, Maryan tace "nipa namcy naa fara qosawa da lbrn deen dinnan wai wayeshi? Maryama tace "wlhy bnsanshi ba takwarah, kawai a instagram muka hadu muka fara chat a whatsapp! Maryam tace "da Alama ya hadu kuwa tunda ya iya sace zuciar namcyta, nunamin hotanshi! Maryama tace "yoh ina pa ya turamin, anma tunda naa dawo ckul ay ynxu zamu hadu! Maryam da takaici ya kamata tace "ni rabani da soyayyar whatsapp dinnan! Ynda kke da kyaun nan Maryama ba kowanne namiji ne ya dace dake ba! Maryama tace "lallai takwarah dk ynda zan fada miki haduwar deen yaa wuce nan! Dk da bn taba ganinshi ba anma ko ya yake yayimun, zan iya... Maryam ce tace "ni kinga mnta da lbrn deen dinnan naki, ina da labaran daxan baki da yawa, anma ki fara fadamin mi zakici? Kinsan Ahmad ma yaa qagu ki dawo harna rasa ni dashi ko wayafi qagara! Kai A'ah takwatah gsky nafishi qagara in ganki, Maryama tace "Allah sarki Aboki nima naayi kewarshi sosae!
Rabiatu sk msh
May 29 at 6:57am · Public

MARYAM KO MARYAMA 21-40

[10:39, 3/10/2016] Rerbee'art: 🌿MARYAM KO MARYAMA🌿
❣Soyayyar whatsapp❣
@OHW
21-30
Tana bude datar messages da yawa suka shgo mata, anma naashi ta fara dubawa, da wayarta glaxy s5 wadda Abokinta Ahmad ya siya mata!
Messages din nashi har sunyi yawa...
Masoyiyah
Ina kka shge?
Kin barni ni kadai pa!
Kin mnta dani ko?
Plz kiyi sauri kizo ina jiranki
Murmushi tayi sannan ta maida mishi...
Maryama:gani masoyi, kayi haquri naabarka da qadaici
Deen:haba masoyiyah kinsanpa ko kadan bnso kimin nisa
Maryama:Tohm fadamin ina jinka
Deen:ina sonki sosae maryama
Maryama:nima ina sonka da yawa my d
Deen:kin san me?
Maryama:A'ah fadamin
Deen:wlhy tunda nake bn tabason wani halittaba kamn ynda nakesonki, komi nake tunaninki nake, har mamaki nake wannan wace irin soyayyace da ko hotanki bn gani ba?
Maryama:Wlhy nima deen soyayyarka ko yaushe qaruwah take a cikin raina, babu dare bbu rana komi nake sai inji damn ina tare dakai
Deen:ko barci zakiyi
Maryama:komi pa nace
Deen:Tohm bari inzo in tayaki barci
Maryama:🙈 ni bnce ba kasha zamnka
Deen:kedai ki bari inzo, nima inason kasancewa tare dake
Maryama:Dan Allah deen yauma bzaka nunamin hotan naka ba?
Deen:naqiya...ki bari dk randa kka tashi ganinah znzo ki ganni, kema ay kinqi nunamin naki
Maryama:nima randa ka tashi ganinah kaazo ka ganni
Deen:Aikam znxo in shanye bakinnan da ake murgudamin
Maryama:🙈🙈🙈
Nima🙈🙈🙈 hka firar masoyan taci gaba da kasancewa har dare yayi nisa sun kaasa bankwana kowah baison rabuwa da dan uwanshi, har barci ya kwashe maryama dai a shimfidar katifarta da take kwana in taaje qauyensu weekend!
Washe gari tunda safe kiran deen ya tadata cikin barci ta dauka, Yace "da fatan masoyiyah ta taa tashi cikin qoshin lpy! Tace "lpylau masoyinah pa?
Yace "nima hka sai dai tunaninki da yamin yawa, kince saikin koma makaranta xan ganki, anma kinqi komawa (da yake shi kuma ce mishi tayi a katsina take?)
Tace "bnso inyi day ne, kuma dad bai dawo ya sallame ni ba,
Yace "haba maryama wai me kka maidani ne da saikin jira dad yaa miki abu? Don Allah ki dinga fadamin ko me kkeso kinji masoyiyah! Bari ina zuwa, alert taaji ya shgo mata a waya na dubu dari da hamsin, Tace "Allah sarki deen, bnda son da yakemin da shi kadai yaa isheni rayuwah kullum qoqarinshi na son ya farantamin ne! Gsky yaa fiddani kunya anma in ba hka ba ya za'ay kudin da baba ya bani su isheni?
Rabiatu sk msh
[12:56, 3/10/2016] Rerbee'art: 🌿MARYAM KO MARYAMA🌿
❣Soyayyar whatsapp❣
@OHW
31-40
Ranar maryama ta tattara ta koma makaranta, gwaggoce ta biyota har soro tace "tohm maryama in kka tafi bzaki dade ba zaki zo ko? Tace "eeh gwaggo makarantar ma ay naa kusan kammalawa in dawo muyi zamnmu! Gwaggo tace "ba maganar muyi xamn mu miji zaki fiddo dakin gama makarantrnan don karatunnan ma don babnki yaa matsane! Tace "hoo gwaggo tawah, saina dawo! Gwaggo tace "tohm maryama karki mnta wannan dawowarma kizomin da wannan farin abn wanda in akasa ruwan zafi yake komawa jaa! Maryama "tayi daria tace custard ko gwaggo? Ynxu ma don babu mai dama miki ay dana aika shagon sagiru an anso miki, Tace kedai jeki saikin dawo Allah yayi miki Albarka!
***
Da marece sosae maryama ta isa katsina, kai tsaye gidansu Aminiyarta kuma takwararta Maryam ta wuce, don tun a shekararsu ta farko ta koma can da zama, dk da taa gwada mata itapa daddynta gida yace zai siya mata a kt ta xauna tayi karatu, ko ina yaga kudin siya matan? Oho!! Lol
Gidansu maryam qayatacceb gidane sosae, mahafinta nada kudi, su niyune a wurin iyayenta ita da er qaramar qanwarta fiddausi; Tun daga ma'aikatan gidan har en gdansu maryam kowah yaji dadin dawowar Maryama, don Maryama nada son mutane, kuma ko ba don ace taayi ba tana da kyauta sosae!
Bayan sun gama gaisawa da momie taa koma dakin Maryam dk suna cikin farin cikin ganin juna kowanne baki yaaqi rufuwa, Maryan tace "nipa namcy naa fara qosawa da lbrn deen dinnan wai wayeshi? Maryama tace "wlhy bnsanshi ba takwarah, kawai a instagram muka hadu muka fara chat a whatsapp! Maryam tace "da Alama ya hadu kuwa tunda ya iya sace zuciar namcyta, nunamin hotanshi! Maryama tace "yoh ina pa ya turamin, anma tunda naa dawo ckul ay ynxu zamu hadu! Maryam da takaici ya kamata tace "ni rabani da soyayyar whatsapp dinnan! Ynda kke da kyaun nan Maryama ba kowanne namiji ne ya dace dake ba! Maryama tace "lallai takwarah dk ynda zan fada miki haduwar deen yaa wuce nan! Dk da bn taba ganinshi ba anma ko ya yake yayimun, zan iya... Maryam ce tace "ni kinga mnta da lbrn deen dinnan naki, ina da labaran daxan baki da yawa, anma ki fara fadamin mi zakici? Kinsan Ahmad ma yaa qagu ki dawo harna rasa ni dashi ko wayafi qagara! Kai A'ah takwatah gsky nafishi qagara in ganki, Maryama tace "Allah sarki Aboki nima naayi kewarshi sosae!
Rabiatu sk msh
May 29 at 6:57am · Public

MARYAM KO MARYAMA 21-40

[10:39, 3/10/2016] Rerbee'art: 🌿MARYAM KO MARYAMA🌿
❣Soyayyar whatsapp❣
@OHW
21-30
Tana bude datar messages da yawa suka shgo mata, anma naashi ta fara dubawa, da wayarta glaxy s5 wadda Abokinta Ahmad ya siya mata!
Messages din nashi har sunyi yawa...
Masoyiyah
Ina kka shge?
Kin barni ni kadai pa!
Kin mnta dani ko?
Plz kiyi sauri kizo ina jiranki
Murmushi tayi sannan ta maida mishi...
Maryama:gani masoyi, kayi haquri naabarka da qadaici
Deen:haba masoyiyah kinsanpa ko kadan bnso kimin nisa
Maryama:Tohm fadamin ina jinka
Deen:ina sonki sosae maryama
Maryama:nima ina sonka da yawa my d
Deen:kin san me?
Maryama:A'ah fadamin
Deen:wlhy tunda nake bn tabason wani halittaba kamn ynda nakesonki, komi nake tunaninki nake, har mamaki nake wannan wace irin soyayyace da ko hotanki bn gani ba?
Maryama:Wlhy nima deen soyayyarka ko yaushe qaruwah take a cikin raina, babu dare bbu rana komi nake sai inji damn ina tare dakai
Deen:ko barci zakiyi
Maryama:komi pa nace
Deen:Tohm bari inzo in tayaki barci
Maryama:🙈 ni bnce ba kasha zamnka
Deen:kedai ki bari inzo, nima inason kasancewa tare dake
Maryama:Dan Allah deen yauma bzaka nunamin hotan naka ba?
Deen:naqiya...ki bari dk randa kka tashi ganinah znzo ki ganni, kema ay kinqi nunamin naki
Maryama:nima randa ka tashi ganinah kaazo ka ganni
Deen:Aikam znxo in shanye bakinnan da ake murgudamin
Maryama:🙈🙈🙈
Nima🙈🙈🙈 hka firar masoyan taci gaba da kasancewa har dare yayi nisa sun kaasa bankwana kowah baison rabuwa da dan uwanshi, har barci ya kwashe maryama dai a shimfidar katifarta da take kwana in taaje qauyensu weekend!
Washe gari tunda safe kiran deen ya tadata cikin barci ta dauka, Yace "da fatan masoyiyah ta taa tashi cikin qoshin lpy! Tace "lpylau masoyinah pa?
Yace "nima hka sai dai tunaninki da yamin yawa, kince saikin koma makaranta xan ganki, anma kinqi komawa (da yake shi kuma ce mishi tayi a katsina take?)
Tace "bnso inyi day ne, kuma dad bai dawo ya sallame ni ba,
Yace "haba maryama wai me kka maidani ne da saikin jira dad yaa miki abu? Don Allah ki dinga fadamin ko me kkeso kinji masoyiyah! Bari ina zuwa, alert taaji ya shgo mata a waya na dubu dari da hamsin, Tace "Allah sarki deen, bnda son da yakemin da shi kadai yaa isheni rayuwah kullum qoqarinshi na son ya farantamin ne! Gsky yaa fiddani kunya anma in ba hka ba ya za'ay kudin da baba ya bani su isheni?
Rabiatu sk msh
[12:56, 3/10/2016] Rerbee'art: 🌿MARYAM KO MARYAMA🌿
❣Soyayyar whatsapp❣
@OHW
31-40
Ranar maryama ta tattara ta koma makaranta, gwaggoce ta biyota har soro tace "tohm maryama in kka tafi bzaki dade ba zaki zo ko? Tace "eeh gwaggo makarantar ma ay naa kusan kammalawa in dawo muyi zamnmu! Gwaggo tace "ba maganar muyi xamn mu miji zaki fiddo dakin gama makarantrnan don karatunnan ma don babnki yaa matsane! Tace "hoo gwaggo tawah, saina dawo! Gwaggo tace "tohm maryama karki mnta wannan dawowarma kizomin da wannan farin abn wanda in akasa ruwan zafi yake komawa jaa! Maryama "tayi daria tace custard ko gwaggo? Ynxu ma don babu mai dama miki ay dana aika shagon sagiru an anso miki, Tace kedai jeki saikin dawo Allah yayi miki Albarka!
***
Da marece sosae maryama ta isa katsina, kai tsaye gidansu Aminiyarta kuma takwararta Maryam ta wuce, don tun a shekararsu ta farko ta koma can da zama, dk da taa gwada mata itapa daddynta gida yace zai siya mata a kt ta xauna tayi karatu, ko ina yaga kudin siya matan? Oho!! Lol
Gidansu maryam qayatacceb gidane sosae, mahafinta nada kudi, su niyune a wurin iyayenta ita da er qaramar qanwarta fiddausi; Tun daga ma'aikatan gidan har en gdansu maryam kowah yaji dadin dawowar Maryama, don Maryama nada son mutane, kuma ko ba don ace taayi ba tana da kyauta sosae!
Bayan sun gama gaisawa da momie taa koma dakin Maryam dk suna cikin farin cikin ganin juna kowanne baki yaaqi rufuwa, Maryan tace "nipa namcy naa fara qosawa da lbrn deen dinnan wai wayeshi? Maryama tace "wlhy bnsanshi ba takwarah, kawai a instagram muka hadu muka fara chat a whatsapp! Maryam tace "da Alama ya hadu kuwa tunda ya iya sace zuciar namcyta, nunamin hotanshi! Maryama tace "yoh ina pa ya turamin, anma tunda naa dawo ckul ay ynxu zamu hadu! Maryam da takaici ya kamata tace "ni rabani da soyayyar whatsapp dinnan! Ynda kke da kyaun nan Maryama ba kowanne namiji ne ya dace dake ba! Maryama tace "lallai takwarah dk ynda zan fada miki haduwar deen yaa wuce nan! Dk da bn taba ganinshi ba anma ko ya yake yayimun, zan iya... Maryam ce tace "ni kinga mnta da lbrn deen dinnan naki, ina da labaran daxan baki da yawa, anma ki fara fadamin mi zakici? Kinsan Ahmad ma yaa qagu ki dawo harna rasa ni dashi ko wayafi qagara! Kai A'ah takwatah gsky nafishi qagara in ganki, Maryama tace "Allah sarki Aboki nima naayi kewarshi sosae!
Rabiatu sk msh
May 29 at 6:57am · Public

MARYAM KO MARYAMA 1-20

[10:36, 3/9/2016] Rerbee'art: 🌿MARYAM KO MARYAMA🌿
❣Soyayyar whatsapp❣
@OHW
1-10
Kishingide take saman lumtsumemiyar kujerarta 2seater da remote a hannunta! Masu aiki nata yi mata hidima, daya dga cikin wayoyinta ne tayi qara ta dauka sbd ganin sunan dake jiki (U're my only) tana sanyawa a kunne yace "ina jiranki love kizo ki qarasa shryani! Murmushi tayi tace "my love kenan kullum kamar qaramin yaro yake komamin! Masu aikinsu ta kalla da keta faman jera abnci a dinning tace "kundai kammala komi ko? Ynzu d zai safko break fast! Har suna hada baki suka ce "An kammala komai hajia, sannan ta gyada kai ta haye sama!
A shagwabe ta kalleshi sannan tace "shne d zakayi wanka kai kadai ba tare daka jirani ba? Kunnenshi ya riqe da hannu biyu yana murmushi yace "soriyo Maryamar deen, bnso ki batamin wannan kyakkyawar kwalliar ne da tayi matuqar yi miki kyau! Qara bata fuskah tayi ta juya mishi baya cikin shagwaba tace "shkenan tunda hkane shrinma naa fasa bzanyi mka ba!
Batasan sanda ya qaraso ba sai dai taji yaa rungumotah taa fada jikinshi ta baya, rada yayi mata a kunne da sauri ta juyo yana murmushi ya daga mata gira, qoqarin zamewa ta farayi daga jikinshi nan da nan yaci gaba da kissing dinta ta ko ina, daria take ta qalqalawa tace my d ka kusan makara pa! Yace "bndamu ba cwthrt indai ina tare dke! Bata samu damar cewa komi sbd yanda ya fara rikitata! Sai zullewa take sbd yanda yake kissing nata ko ina!
Qaara taji a kunnenta da sauri ta farka a gigice, sai da ta dawo cikin nutsuwartane sannan ta duba dk taa yamutse er yagalgalallar katifar da take kwance! Gwaggo ce taci gaba da fada tana cewa "Maryama dga gyaran daki kuma saiki dawo daki kita sharar barcin kin barni da yunwa har rana taayi baki mana kalaci ba? Shin barcin me kke ne ma da kka cikamin kunne da daria! Saida tayi kyakkyawar miqa sannan tace "Ynzu gwaggo dan Allah idan baninan wake miki kalaci da ina cikin barcina mai dadi zaki tasheni? Sai kuma ta tuna tace "wane barci mai dadi ma a wannan katifar da inka kwanta kana jiyo qasa! Gwaggo tace "oho dai ki tashi ki hadamin kalaci ko in kira ubanki ya kawomin! Tace "Yanzu pa gwaggo, Yau inna hada miki gobe kya nemi mai hada miki, don ynzu xan fara harhada kayana gobe in bar miki gidan in komawatah makaranta! Gwaggo tace "tohm maryama in kka tafi dawa zaki barni cikin gidan? Tace "A'ah zan tattara ne in bar karatun in dawo nan ko barcin kirki bzaki barni inyi ba, ta tashi tabar falon gwaggo na cewa "kinga Maryama tawa taho kici gaba da barcinki, ko saurararta maryama batayi ba ta tafi tsakar gida ta hura wuta sannan ta daura ruwan zafin dafa indomie.
Rabiatu sk msh
08032133670
[11:25, 3/9/2016] Rerbee'art: 🌿MARYAM KO MARYAMA🌿
❣Soyayyar whatsapp❣
@OHW
11-20
Sunacin indomie gwaggo sai mita take "ni sau nawa zance miki bnson taliarnan Maryama! Idanma taliyar zaki dafamun ki dafa er gargajiya mna wadda muka sabaci, ita dai maryama tun lomarta ta farko bata qara ci ba, taa riga taa koma duniar tunani, soyayyar deen ce ke qara azalzalarta, tana yawo tana shgewa ko wanne gabobin jikinta!
Qarar wayantane ya katse mata tunani da sauri ta dauka tana addu'ar Allah yasa shne! Bashi bne sunan Aboki taga an rubuta a kan wayar! Murmushi tayi tace "Allah sarki Ahmad, dauka tayi ta kara a kunne sannan tace "Yadae Aboki? Kewatah ko? Yace "eeh mna Abokiyah kema kinsan dole ne zanyi kewarki, naayi registration naa kasa komawa mkrntar sbd dk ba dadi idan bakinan! Tace "karka damu Ahmadnah nima ina kewarka, dad kawai nake jira ya dawo qasar nan Ya sallameni! Yace "yayi er gidan dad dan Allah karki wuce week dinnan! Tace "bzan wuce ba Aboki!
Gwaggo kamar jira take ta gama wayae tace "uban waye zai dawo dga qasar waje? Kauda kanta tayi gefe tace "nipa gwaggo ba maganarki bace wannan! Gwaggo tace "tohm indai babnki ne dazu da kina barci ya aiko laure kije ki anshi kudin siyayyah! In banda abnshi ma karatun mace na minene sai yaa dage yaayita nemn kudi yana kashe miki don dai kiyi karatunnan! Tace "haba gwaggo kema pa mai biyamin karatunnan ce, tace ni rabani ina naga wannan maqudan kudin? Shidai yayita tarawa yana kashe miki!
MARYAMA kenan
Diya ga malam musa da saude, mahaifinta mai qaramin qarfine sosae da sana'ar niqan da yakeyi da kuma sayarda cefane, yake samu ya tattara mata kudin karatu da wanda zasuci abnci gdanshi, su ukku iyayenta suka haifa itace babbah, sai qannenta biyu twince hassana da usaina, tun daga yaye ta koma wurin mahaifiyar babnta gwaggo! Suna zaune a garin gada jihar kaduna, a ynxu haka tana karatune a islamic university dake jahar katsina, Anma ko babbar qawarta namcynta Maryam batasan ainihin garin da take ba don dk sun dauka a garin kaduna take zaune mahaifinta shahararren mai kudine, Yanda take fada musu kenan kuma dk yanda Maryam da Ahmad sukaso kaawo mata ziyara bata taba amincewa ba
Wurin qarfe tara tana kwance text dinshi Ya shgo kamar hka "Masoyiyah kihau online ina jiranki mu fara fira kafin muyi waya! Da sauri ta bude datar ta don damn abnda take shrinyi knan, watau tahau suyi fira da masoyinta deen!
Rabiatu sk msh
May 27 at 4:00pm · Public

Saturday, 29 October 2016

MAKASHINKA 65-66

```MAKASHINKA...```
          65-66

©Rabiatu sk msh

ƘARSHE

Sadeey Sai zagaye ɗakin take cikin fargaba, a zuciyarta kuma addu'ar samun nasara kawai take, kasa haƙura tayi ta ɗauko wayarta ta kunna zata kira Anwar.

Batasan sanda ta kunno recording ɗin da tayi b, sai dai ta jiyo muryar Abba da momie suna magana a tsakaninsu.

"lallai hajia kin iya acting fa sosae, babu wanda zai ganki yace lafiyarki ƙalau" tace "ba dole ba Alhaji, ina zamu bari zargin yarinyarnan yayi ƙarfi a kanmu, kasan dai bazata haƙura ba haɗa kai zasuyi da shegen yaronnan a kaimu kotu a kashemu, ko kuma su ɗauki fansa da kansu"

Yace "Sosae ma, shiyasa kikaga naa dage akan sai an hukunta yaronnan da laifin kashe iyayen sadeey, don idan har yana raye zai iya tona mana asiri ya faɗi gaskiyar mune muka kashesu" tace "ay itama sadeeyn ba ƙyaleta zamuyi ba don zata iya zamar mana matsala"

Yace "hakane itama inanan ina tunanin Yanda zanyi da ita mu gama da wannan ɗin dai" jikin Sadeey ne ya kama kyarma, ta kusan sakin wayar a ƙasa, bata koma ɗakin da momie take ba ta juya kawai cikin hanzari ta tare mai napep ya kaita kotun.

Kotu taayi shiru kawai ana sauraren Alƙali ya yanke hukunci kawai sai gata ta shigo da gudu kamar wacce aka jefo duk kallo ya koma kanta, Tace "ina da magana"

Alƙali Yace "ke kuma wacece da zaki shigo ana cikin shari'a?" Tace "mai girma mai shari'ah nice sadeeyn da aka kashe ma iyaye, kuma naazo nan in bada shaidar da zata tabbatar ma da kotu cewa ba shamsuddeen bane ya kashemin iyaye ba"

Br ishaq Ya miƙe tsaye yace "Mai shari'ah bai kamata ace sai bayan an gama ƙara bane zasu kawo hujjojinsu na ƙarya"

Lawyern dake kare shamsuddeen Yace "A gani nah Ya mai shari'ah, bai kamata mu yanke ma shamsuddeen hukunci a bisa laifin da bai aikata ba, ka daure ka saurari wannan hujjar tunda ba'a riga da an yanke hukunci ba" Alƙali ya amince da zawabinshi, Sadeey ta miƙa ma lawyern Shamsuddeen wayar ya bada aka miƙama Alƙali.

Tun kafin a gama sauraren recordn ɗin Abba ya fara hawayen nadama, cikin sauƙi ya yarda da laifinshi yana kuka yana roƙon yafiyar Sadeey, Momie ma akaje har asibiti aka taho da ita tayi wuri wuri.

Hukuncin ɗaurin rai da rai aka yankema momie, Abba kuma kisa ta hanyar rataya, su duka kuka suke sunyi nadamar da bata da amfani, kuma Abba ya maido mata duk dukiyarta dake hannunshi.

Zuwa tayi ta rungume Shamsuddeen cikin farin ciki, su duka hawayen murna suke.

Muryar kaka zainabu suka jiyo tana cewa "lokaci na gaba dai ku kula kar kuyi a gabanmu, kaaji yaran zamani" su duka suka ƙyalƙyale da daria, sadeey ta rufe idanunta saboda kunya.

Shamsuddeen Yace "kin cika masoyiyah ta haƙiƙa sadeey bansan da bakin da zan miki godia ba..." tace "don haka kayi shiru kawai ba saika godemin ba"

Ya Anwar ya ƙaraso inda suke shima yana murmushi duk da bai ɓoye damuwar da yake ciki ba Yace "Yanzu kuma buri guda ne ya ragemin a matsayinah na babban yaya" sadeey tace "wanne kenan?" Yace "inga auren ƙanwata da wanda takeso mana"

Murmushi tayi ta rufe fuskarta.

***
Ba daɗewa akayi auren Shamsuddeen da Sadeey, Yaya Anwar dasu kaka ne suka shige musu gaba, ta miƙa mishi gaba ɗaya dukiyarta, suna zamansu lafiya da ƙaunar juna.

Sadeey (Kishiya) da Shamsuddeen(soulmate ɗinmu) Allah ya bada zaman lafiya.

Alhamdulillah
Godia ta tabbata ga Allah, ubangijina, mai kowah da komai daya bani ikon Kammala wannan littafi, tsira da Amincin Allah su ƙara tabbata Ga Annabinmu muhammad (S.A.W).

Iyayenah Abin Alfahrina.
Addu'ahta kullum tana tare da kai Abbana, Allah yakai haske a kabarinka, ya gafarta maka dukkan zunubanka, Ya saka maka da Aljannah firdausi.
     Momie banda bakin da zan miki godia kin gamamin komai A rayuwah, Allah ya saka miki da Alkhairi ya ƙara miki Yawancin kwana.

Sadauwarwa
Wannan littafin sadaukarwa ne gareki Sadeey S Adam (splexy) Ina miki fatan Alkhairi a koda yaushe, haƙiƙa ke ƙawace ta haƙiƙa, Allah ya ƙara miki basira, ya tabbatar miki farin ciki a rayuwarki.

YABAWA
Na yaba da irin ƙwarin gwiwar da kake bani Abdul jega, MR SMILES, da taimakonka da shawarwarinka na kammala wannan littafi nawa, Allah ya ƙara basira.
Ban manta daku ba..
Muhd Abba gana
Saeed bebeji
Raheem jega😏
Abdul azeez.

Kuna raina.
My princess Amrah (ƴar uwah, kuma ƙawa ta ƙwarai)
Zahra bb tamu😘
Sistona beely badaru
Mr umar
Maman adnan
Pherty
Zahra bukar
Billy sarki
Ummu Abrar
Ummeeterh
Fulani cerdiya
Anush didi
Aneelurv
Ankerh
Kdeey
Asea bashir
Deejah Abdul
Shafa'atu
Basma er lele
Rash kardam
Sahaf
Safah
Stylish
Waliyyah

Da dukkan ONLINE HAUSA WRITER'S ina jinjina muku Allah ya ƙara basira

Jinjina ga ƙungiyar NAGARTA WRITER'S ASSOCIATION, Allah ya ƙara ɗaukaka

Dole na ambaceku.
Aunty ma'u
Hasma
Aunty mermah
Aunty haneesa
Aunty bilky maman shaheed (sarki)😉

Ina miƙa godiyatah ga dukkan masoyana, makaranta littafinnan wanda na sani da wanda ban sani ba, Allah yabar ƙauna, idan da mai gyara ko comment akan wannan littafin
08032133670... Anma karkuce ban kawo muku rayuwar Shamsuddeen da sadeey ba, kishine ya hana😉 sai kunjini a sabon littafina

Shafcy
Mrs Zango
Maman munauwara na gaisheku kyauta👌🏻

Ga masu neman littafaina sai su shiga blog ɗina kamar haka

www.babymsh.blogspot.com
Ko a facebook: Rabiatu sk novels

Daga marubuciyar
Ƴar Autah
Princess Amrah
Miye sanadi?
Mai farin jini
Maryam ko maryama
Hafsatul kiram
Wasu mazan wasu matan
Mata biyu
Amanar aure
Abdul wahab

```Rabiatu sk msh```

Popular Posts

 
]]>All content on thisblog are copyright protected and cannot be reproduced on other websites without permission.