New Post

Thursday, 13 October 2016

HAFSATUL KIRAM

[13:27, 4/4/2016] Rerbee'art sk: 🎄🎄HAFSATUL KIRAM🎄🎄
                          🎄
                       🎄🎄
                    🎄🎄🎄
                 🎄🎄🎄🎄
              🎄🎄🎄🎄🎄
                 🎄🎄🎄🎄
                    🎄🎄🎄
                       🎄🎄
                          🎄
           NA
  Rabiatu sk msh
 
                 1⃣

Taafi minti 15 da kofin glass a hannunta ta cikoshi da hollandia milk mai sanyi, tana tsugune da zumbuleliyar hijabinta tana jiran ya amsa anma kamar baisan da mutum a wurin ba yaci gaba da aikin da yakeyi a computer

Cikin qarfin hali ta qara miqa mishi tare da cewa "gashi...., kamar wanda ke jira kafinta qarasa ya daka mata wata uwar tsawa da saida ta firgita damn a tsoracen take Yace "sau nawa zan fada miki bnson ganin wannan mummunar fuskar taki? Ki bacemun da gani.

Da sauri ta miqe jikinta na kyarma cikin rashin sa'a kofin dake hannunta ya fadi ya tarwatse dk ya 6ata mishi jiki da wasu talardun gaban nashi

Cikin zafin rai ya miqe yana huci ya bata wani kyakkyawan mari, nan da nan idonta ya kawo qwalla tana kallonshi a tsorace cikin bacin rai yake magana yace "bzan gaji da fada miki na tsaneki ba, ko kadan bnson kallon fuskarki, ko qarar tafiyarki na tsana a gdannan, wannan wane irin qaddararren aurene? Anya kuwa ba mayya aka haifa mana a family ba??

Da sauri ta zaro ido tana kallonshi yaja tsoki ya zauna, danne zuciarta tayi tace "kayi haquri don Allah" ya mata banza ta dauki takardun da sauri ta fara gogewa a zuciye ya qara miqewa ya daga hannu da niyyar marinta ta duqar dkai a razane saboda bata mnta da xafin na dazu b, tana jiran jin saukar wani.

Dai dai lokacin na shga gdan da sauri ya maida hannunshi yana kame kame, yasa hannu ya dago fuskarta da duqe taa rumtse ido, yana murmushi yace "meye na kuka kuma? Ki share hawayenki bari inje in canza kaya!

Kallonshi take cike da firgici da mamaki kafinta hangoni tsaye, da sauri itama ta fara qoqarin murmushi yaqe tace "tohm shknan, bari na kwashe, ya wuce dakinshi.

Ta qaraso wurina tana murmushi tace "kinga pa Aunty rabiatu abu na zubar mishi a jiki na dauka zaimin fada shyasa harna fara kuka.

Nayi murmushin qarfin hali nace "kinanan yanda kke hafsatul kiram tun kina qarama abu kadan ke sakaki kuka!

Umar ne dake tahowa bayan yaa canja kaya yace "Aunty ce a gdanmu? Sannu da zuwa Aunty gsky munji dadin zuwanki, ba tare dana kalleshi ba muka gaisa! Sannan ya fita hardasu dagoma hafsatul kiram hannu! A raina nace "maza kenan!!!

♥Rabiatu sk msh♥
[13:58, 4/4/2016] Rerbee'art sk: 🎄🎄HAFSATUL KIRAM🎄🎄
                          🎄
                       🎄🎄
                    🎄🎄🎄
                 🎄🎄🎄🎄
              🎄🎄🎄🎄🎄
                 🎄🎄🎄🎄
                    🎄🎄🎄
                       🎄🎄
                          🎄
           NA
  Rabiatu sk msh

              2⃣

Kallonta nayi ina shrin tambyarta, ta miqe tsaye tana murmushi tace "Auntyna shne bki taho da takwarah ba? Gsky naaji dadin zuwanki, kamar kinsan ina da labaran dazan baki da yawa! Anma ki fara fadamin me zakici? Yau grki na musanman zan miki Aunty!

Sai magana nake anma taaqi ta tsaya da surutu dk qoqarinta na son boye damuwarta! Juyota nayi muna fuskantar juna nace "Ya isa hka!! Miye gskyr abnda idonah ya ganemin hafsa? Damn zamn da kukeyi da umar kenan dk soyayyar dake tsakaninku?

Girgiza kai tayi hawaye naa zuba a idonta tace "babu soyayyah tsakaninah da yaa umar Aunty, bai taba sonah b dk tsawon lokacinnan zama muke kawai!

Kimin alqawarin bzaki fada a gda ba, zan fada miki komi, dk taa rirriqe hannuwanah! Nace "bzan fadama kowah ba hafsatul kiram!! Share hawaye tayi sannan ta fara...

Kafin Aurenah da Yaa umar..*** ***

Kamar yanda kka sani Aunty, ni kadaice a wurin mahaifana Alh. Ahmad shahararren mai kudi, da haj fatima, wannan dalilin yasa suke matuqar ji dani, da duk wani danginmu!

Mahaifina su biyune a gdansu shida momie khadija yayarshi, mahaifiyatah ma su biyune ita da ke Aunty rabiatu, rayuwatah na taso cikin farin ciki da gatah, kuma dk da son da iyayenah kemin bai hanasu bni tarbiya ba, Alhmdlh naa samu ilmin addini sosai dai dai gwargwado.

Lokacin dana qare secondry momie khadija ita da kanta tazo har gida tafiya dani lokacin kuna moscow, ranar na shrya muka wuce kaduna cike da farin ciki duk da bnson rabuwa da momma anma inajin zama gdan momie khadija, itama yaronta daya yaa umar!

Shi kadai ne matsalatah ko kadan jininmu baizo daya b, shyasa ma bani shga harkarshi kullum ina cikin daki ina qara nazari akan littafaina na islamiya!

Lokacin da mukaje naa iske xahra taazo diyar Aminin daddynshi, kinsan zahra! Kinsan rashin tarbiyarta da kamunkai, da kuma wayewarta dk dasu taje gdan!

Randa naje gdan tana sanye da riga da wando sunyi matuqar matseta daqyar rugar ta rufe mata cibi, gashinnan yaasha gyara anma batayi qari ba, nina fara mata magana anma bata amsa ba sai wani irin kallo da takemun tana yatsina

Nidai ban kulata ba don nasan babu abnda zata nunamin, gata, ilimi, kyau, da kudi dk babu wanda bn fita ba! Wayewah indai irin tatace bni fatan in yitah!!

Love my princess Amrah😘

♥Rabiatu sk msh♥

0 comments:

Post a Comment

Popular Posts