New Post

Friday, 14 October 2016

HAFSATUL KIRAM 36-37

[4/28, 3:50 PM] ✍🏻rerbee'art sk msh: 🎄🎄HAFSATUL KIRAM🎄🎄
                          🎄
                       🎄🎄
                    🎄🎄🎄
                 🎄🎄🎄🎄
              🎄🎄🎄🎄🎄
                 🎄🎄🎄🎄
                    🎄🎄🎄
                       🎄🎄
                          🎄
           NA
  Rabiatu sk msh

           3⃣6⃣

Rud'ewa hafsatul kiram ta qarayi jin furucin deexy ga wani irin buguwa da qugunta yayi sanadiyyar fad'uwan da tayi, Addu'ah kawai take a zuciarta dk tunaninta yaa kwance!

Umar naa office hkanan yaji gabanshi naa fad'uwa yaa rasa sukuni dk yaa kasa wani aiki ga takardu gabanshi! Tunanin hafsatul kiram kawai yake, wayarshi ya d'auko yace bari ya kirata dai yaji ynda take ko hnkalinshi yaa kwanta!!

Wani daga cikin qattin ne ya matso inda hafsatul kiram take fuskarnan taashi kallonta ma qara ma hafsatul kiram tashin hnkali yake, taa kasa furta komi saidai hawayen da take tana girgiza kai kamar tababba, deezy kam naa gefe sai murmushi take cikin nishadi

Wayar hafsatul kiram ce tayi qara da sauri ta jaa jiki wurin kujerar da wayar take ta miqa hannu ta d'auka zatasa a kunne, su duka qattin suka kece da dariya sannan wani yakai mata sara a hannun da wayar take, da sauri ta saki wayar ta kauce anma duk da hka sai da ya sameta jini ya fara tsiyaya!

Wata razananniyar qara ta saki tana kallon jinin dake zuba tana hawaye cikin kakkausar murya yace "ke har kina da damar d'aukar waya a gabnmu? Lallai jinkirin da mukai wurin kasheki ne yasa kka fara samun qarfin gwiwa! Ynzu zamu gama dake, yakai mata wani uban naushi a hanci, ta fasa uwar qara cikin azaba, jinta take kamar ba'a duniya ba, kanta naa juya mata kamarta cire fuskar ta huta!!

Akan kunne Umar sun mnta basu kashe wayar ba yayi wata irin zabura cikin rud'ewa bai tsaya wani tunani ba ya nufi hanyar fita, Abokinshi suka hadu kofar shgowa yana kallonshi dk yaa fita hayyacinshi yace "lpyrka kuwa Umar? Yace "qlw nake Ahmad don Allah kazomin da en sanda ynzu gidana! Ahmad yana zaro ido yace "lpy kuwa? Meke faruwa? Umar yace "kai dai kayi abnda nace plz, ya tafi zai fita idonshi rufe ya kusan  kaima bango karo!

Da sauri Ahmad yace mishi "gaa 'kofarnan, cikin rudewa Yace "na sani juyawa zanyi! Ya qara dosar wani bango cikin mamaki Ahmad yace "anya kuwa kana iya zuwa gdannan? Ni kaqi fad'amun abnda ya faru! Yace "zan iya mana jikinshi baa qwari ya fita wajen motarshi!

Ikon Allah ne kawai ya kaishi gidan saboda wani irin gudu da yake shararawa gashi dk a rude yake tafiya kawai yake, mai gadi ya taso ya bud'e mishi yana ganin yanda Umar ya shgo da motar yasa lallai babu lpy donshi baimasan da zuwansu deezy ba!

Lurv my princess Amrah😘

❤Rabiatu sk msh❤
[4/28, 6:54 PM] ✍🏻rerbee'art sk msh: 🎄🎄HAFSATUL KIRAM🎄🎄
                          🎄
                       🎄🎄
                    🎄🎄🎄
                 🎄🎄🎄🎄
              🎄🎄🎄🎄🎄
                 🎄🎄🎄🎄
                    🎄🎄🎄
                       🎄🎄
                          🎄
           NA
  Rabiatu sk msh

          3⃣7⃣

Da gudu ya qarasa cikin gidan ya banka 'kofar falon da sauri ya jita a rufe, makullanshi ya jawo cikin hannunshi naa kyarma ya 'bude ya banka ya shga yana maida numfashi.

Su deezy dk sukayi cirko cirko suna kallonshi, dk taa rud'e tashin hnkali bayyane a fuskarta! Wata irin zuciyah ce tazo mishi dai dai lokacin 'yan sandan sun qaraso! Cikin zafin nama ya qarasa inda take ya cakumi wuyanta ya fara kai mata bugu, idanunta dk sun firfito cikin tsoro, ihu kawai take daqyar en sandan suka qwaceta dk taaji jiki, qattinma suna qoqarin guduwa en sanda suka cafkesu! kamar wani zaki ya koma ana janyeshi Yana shaqota Ahmad cikin d'aga murya yace "dukanta zaka tsayayi kota lafiyar matarka? Sannan ya saketa hnkinshi ya fara dawo mishi da sauri ya qarasa inda hafsat take jini naa zubar mata ta ko ina

Da sauri ya sungumeta hawaye naa zuba a idonshi ya nufi hanyar fita, ya sakarma deezy wani mugun kallo dake numfashi daqyar idonta daya jini yaa kwanta, ya kalli en sandan muryarshi cikin rauni da ban tausayi, kaasa fita tayi mgnr yana kallon hafsatul kiram da batasan inda kanta yake ba!

Ahmad ne ya motar zuwa asibiti ganin halinda Umar yake, a motarma ya kafa mata idanu ko qiftawa bayayi, ji yake kamar idan ya dauke idonshi akanta zata daina numfashi, hawayenma sun tsaya mishi sai dai wani abu da yakeji a zuciyarshi

Suna isa asibitin da sauri likitoci suka amsheta aka shga da ita emergency! Umar kaasa zama yayi dk yanda Ahmad ke bashi baki baimasan yanayi ba, kaasa motsawa yayi yaa kafe idanunshi wuri daya! Ahmad yace "ka daure ko kukan kayi zai rage mka damuwa, anma ina ganinka cikin halinnan nima bzan samu nutsuwar zuciyah ba, namiji kake pa! Hafsatul kiram addu'arka kawai take buqata!

Kaasa cema Ahmad komi yayi tunanin yanayin da yaga hafsatul kiram yayi yake, ko ina zubda jini take! Ta hanci da baki ga rauni a hannunta, likita ne ya fito da sauri Ahmad ya qarasa inda yake! Shikam Umar ko motsawa ma baiyi ba kallon likitan kawai yake!

Likitan Yace "tana buqatar jini ne cikin gaggawa, saboda taa zubda jini da yawa! Jikin Umar babu qwari yaje aka aunashi, jininsu yaazo dai dai cikin sa'a, har lokacin ko yaayi magana bata fita dk yaa fita hayyacinshi!  Shima gado aka bashi saboda yanda yanayin jikinshi...

Kuyi haquri da wannan plz🙈😉
Ina godia sosae ga masoyan hafsatul kiram, ngde sosae da kulawa...lov uh all😍

Lurv my princess Amrah

❤❤Rabiatu sk msh❤❤

Related Posts:

0 comments:

Post a Comment

Popular Posts